Da Duminsa: Majalisar Dattijai ta amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sojoji zuwa kasar Benin Republic
Majalisar Dattijai ta amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da sojoji zuwa kasar Benin Republic.
Majalisar ta amince da tura sojojin dan samar da zaman lafiya a kasar da sauran kasashen Africa.
Hakan ya zo ne bayan da shugaba Tinubu ya aikewa da majalisar bukatar hakan.








