Friday, December 5
Shadow
Kalli Bidiyon: Akwai aya a Qur’ani da idan ka karanta ta zaka bace, Lokacin ina yaro nasha Karanta ta idan na yi lattin zuwa makaranta kuma ba’a ganina>>Inji Wannan malamin Addinin Islaman daga yankin Yarbawa

Kalli Bidiyon: Akwai aya a Qur’ani da idan ka karanta ta zaka bace, Lokacin ina yaro nasha Karanta ta idan na yi lattin zuwa makaranta kuma ba’a ganina>>Inji Wannan malamin Addinin Islaman daga yankin Yarbawa

Duk Labarai
Wani malamin Addinin Islama daga yankin Yarbawa ya bayyana cewa, akwai wata aya a Qur'ani da idan aka karantata ake bacewa. Malam yace lokacin yana makaranta da yake shi gwanin zuwa latti ne ya sha karantata ya wuce ba tare da an ganshi ba. Saidai bai fadi ayar ba. https://twitter.com/AsakyGRN/status/1993682138118410335?t=cQ0dmHRjm5wokbGTVK2Fyg&s=19
Kylian Mbappe yayi Hatrick a cikin Mintuna 7

Kylian Mbappe yayi Hatrick a cikin Mintuna 7

Duk Labarai
Tauraron Real Madrid, Kylian Mbappe ya ci kwallaye 3 rigis a mintuna 7. Ya ci kwallayen ne a wasan da suka buga na Championships League da Olympiacos gaba daya a wasan kwallaye 4 yaci, shine dan wasa na farko da ya ciwa Real Madrid kwallaye 4 a mafi kankanin lokaci a wasan Champions league 1 tun bayan Cristiano Ronaldo. Wannan Hatrick din tasa itace ta biyu mafi sauri da aka ci a cikin kankanin lokaci ta farko itace wadda Moh Salah yace a wasan Liverpool da Rangers.
Kalli Bidiyon: Tsohuwar Budurwar mawakin Arewa, Bilal Villa, Amani tace ba ita ce a Bidiyon Tsyràìchy da ake yadawa ba kuma bata yafe ba

Kalli Bidiyon: Tsohuwar Budurwar mawakin Arewa, Bilal Villa, Amani tace ba ita ce a Bidiyon Tsyràìchy da ake yadawa ba kuma bata yafe ba

Duk Labarai
Tsohuwar Budurwar mawakin Arewa, Amani ta bayyana cewa, ba ita ce a Bidiyon tsiraicin da ake yadawa a kafafen sada zumunta ba. Sannan tace duk wanda yace itace bata yafe ba sai Allah ya musu sakayya. Ta kara da cewa, wadda ke cikin Bidiyon tana da farata da ake sakawa na kwalliya ita kuma bata saka irin wadannan faratan. Dan haka tace ba ita bace. https://twitter.com/Amani_ishaq001/status/1993762307135176775?t=IU4mi-LaCqjG7M1hbc-SGg&s=19
Da Duminsa: Dan Byndyghà ya dìrkàwà jami’an tshàrò biyu na kasar Amurka Albàrùsaì a kusa da fadar Shugaban Amurka kuma dun sun Shyekye

Da Duminsa: Dan Byndyghà ya dìrkàwà jami’an tshàrò biyu na kasar Amurka Albàrùsaì a kusa da fadar Shugaban Amurka kuma dun sun Shyekye

Duk Labarai
Rahotanni daga kasar Amurka na cewa wani dan Bindiga ya dirkawa jami'an tsaro biyu harsashi a kusa da fadar shugaban kasar ta Whitehouse. Kuma duka sun rigamu gidan gaskiya dalilin hakan. Shima dai an kamashi kuma ya ji rauni. Rahotanni sun ce a daan kulle fadar Whitehouse din ta dan wani Lokaci amma daga baya an bude ta.
Kalli Bidiyon:Malamin Tsubbu ya buga Qasa yace Taurari sun nuna masa cewa Bayern Munich ce zata ci Arsenal a wasan yau

Kalli Bidiyon:Malamin Tsubbu ya buga Qasa yace Taurari sun nuna masa cewa Bayern Munich ce zata ci Arsenal a wasan yau

Duk Labarai
Wani Malamin Tsubbu ya buga Qasa yace taurari sun nuna Bayern Munich ce zata ci Arsenal a wasan Champions League da zasu buga anjima. Ya bayyana hakane a shafinsa na Tiktok bayan da wani ya aika masa sakon bukatar ya duba musu waye zai yi nasara Malamin Tsubbun yace duk da baya ta'ammuli da harkar kwallo amma wai Taurari sun gaya masa cewa, Bayern Munich ce zata yi nasara. https://www.tiktok.com/@gwaniismailibraheem/video/7576939635209800978?_t=ZS-91j676XPtrN&_r=1
Ni a wajena bana goyon bayan janye ‘yansanda daga baiwa manyan mutane a kasarnan Kariya>>Inji Sanata Aliyu Wamako

Ni a wajena bana goyon bayan janye ‘yansanda daga baiwa manyan mutane a kasarnan Kariya>>Inji Sanata Aliyu Wamako

Duk Labarai
Sanata Aliyu Wamako ya bayyana cewa, baya goyon bayan janye jami'an 'yansanda daga baiwa manyan mutane kariya. Ya bayyana hakane a zaman zauren majaliaar Dattijai. Sanata Wamako yace dalili kuwa shine masu garkuwa da mutane hankalinsu zai koma kan manyan mutanen su fara sacesu. Ya bayyana cewa ya kamata a tashi tsaye a yaki masu sata da kashe mutanen ne ba a rika binsu da lalama ba. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1993663708577268109?t=SDyz3KCC69hAc060ZW5QXw&s=19
Shin da gaske Bidiyon Tsyràìchy na Amani, Tsohuwar budurwar mawakin Arewa Bilal Villa ya bayyana ko kuwasharri ake mata?

Shin da gaske Bidiyon Tsyràìchy na Amani, Tsohuwar budurwar mawakin Arewa Bilal Villa ya bayyana ko kuwasharri ake mata?

Duk Labarai
Ana ta yamadidi a kafafen sada zumunta cewa, Bidiyon tsiraici na Amani, Tsohuwar Budurwar Mawakin Arewa, Bilal Villa ya bayyana. Shafuka da yawa wasu suna habaici inda wasu kuma kai tsaye suke bayyana cewa Bidiyon nata na tsiraici ya bayyana. Saidai a iya binciken da hutudole yayi, bai ci karo da wannan Bidiyon tsiraici ba, kawai dai yamadidi ne ake yi, ko kuma wasu ne ke son bata mata suna. https://www.tiktok.com/@_mr_funny01/video/7576680582336236821?_t=ZS-91j5ksvoA2T&_r=1 https://www.tiktok.com/@officialvappha/video/7576994844028128533?_t=ZS-91j5L4GwKLh&_r=1 https://www.tiktok.com/@sarkinmuridai1/video/7576693485059722518?_t=ZS-91izY0cSqNl&_r=1 https://www.tiktok.com/@sarkinmuridai1/video/7576684245691665686?_t=ZS-91izVIJAc6b&_r=1 https://ww...
Nifa a wajena Musulmai da Kiristoci Shedan suke Bautawa>>Inji Ibrahim El-Rufai

Nifa a wajena Musulmai da Kiristoci Shedan suke Bautawa>>Inji Ibrahim El-Rufai

Duk Labarai
Dan gidan Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, watau Ibrahim El-Rufai ya bayyana cewa shi a wajansa, Musulmai da Kiristoci shedan suke bautawa. Ya bayyana hakane a cikin Bidiyon sa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda ya bayyana cewa shi bai yadda da Allah ba. Ya kuma zargi mutanen Arewa da aurar da mata da wuri inda yace abin na ci masa tuwo a kwarya. https://twitter.com/Nawas_masood/status/1993329847247032719?t=XVxpLZEtxV4Sx23UlFcCpw&s=19
Wai Me ya farune: Yaya aka yi, Ban ji an kama kowa ba, Ban ji an kira sunan kowa ba, Tattaunawa aka yi, ko kuwa kawai dawowa gida suka yi? Dan Sarkin Kano, Adam Lamido Sanusi ya tambaya kan Daliban jihar Kebbi

Wai Me ya farune: Yaya aka yi, Ban ji an kama kowa ba, Ban ji an kira sunan kowa ba, Tattaunawa aka yi, ko kuwa kawai dawowa gida suka yi? Dan Sarkin Kano, Adam Lamido Sanusi ya tambaya kan Daliban jihar Kebbi

Duk Labarai
Dan gidan me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II me suna Adam Lamido Sanusi na tambayar shin me ya faru game da kubutar da daliban jihar Kebbi? Ya tambayi cewa shin Sulhu aka yi, bai ji an kama kowa ba sannan bai ji an kira sunan kowa ko kuwa yaran kawai dawowa suka yi da kansu? A jiya ne dai gwamnati ta sanar da Kubutar da dalibai 24 na makarantar MAGA dake jihar Kebbi da aka yi garkuwa dasu. https://twitter.com/Adam_L_Sanusi/status/1993382979180368121?t=ILXFfPx0rdCFBFEzRRt6RQ&s=19