Friday, December 5
Shadow
Ta Shyekye Mijinta a Jibiya jihar Katsina, Kwana uku bayan an daura musu aure

Ta Shyekye Mijinta a Jibiya jihar Katsina, Kwana uku bayan an daura musu aure

Duk Labarai
INNA LILLAHI WA'INNA ILAHI RAJI'UN: Ta Ýi Wà Mìjìɲțà Yàñkàñ Rãģø Bayàñ Kwanà Ukù Da Ɗauriɲ Aųrèɲșù A Kãțșiɲà Wannan da kuke gani sunansa Abubakar Ɗan Gaske Mai Nasara, ɗan garin Jibia ne dake jihar Katsina, yau kwana uku da daura auren su tare da wannan matar ta sa mai suna Aisha Muhammad, sai ga shi a jiya Lahadi 23/11/2025 yana cikin bacci da rana a gida tà sà wùķã tà ýì mãśà ýªªɲķàñ řªğø. Allah Ya gafarta masa. Daga Dokin Karfe.
Kalli Bidiyon: Labarin yanda wani gari a Katsina suka dauke iyalan Tshàgyèràn Dhàjì bayan da suka yi Ghàrkùwà da ‘yan uwansu

Kalli Bidiyon: Labarin yanda wani gari a Katsina suka dauke iyalan Tshàgyèràn Dhàjì bayan da suka yi Ghàrkùwà da ‘yan uwansu

Duk Labarai
Wannan bawan Allahn ya bayar da labarin yanda Mutanen Sabon Birni dake jihar Katsina suka sace iyalan Fulani 'yan Bindiga bayan da Fulanin suka yi garkuwa da iyalansu. Ya bayyana cewa, Fulanin sun nemi a yi Sulhu inda mutanen garin Sabon Birnin suka ce musu kawai su sako ya saki iyalan kowa. Ya bayyana cewa, 'yan Bindigar bayan sun saki mutanen kauyen sun basu hadda kudin motar zuwa gida. https://twitter.com/OurFavOnlineDoc/status/1992823277174333566?t=o83vIwYzeMsRZuxTI2kzew&s=19
Kalli Bidiyon: Dan Gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Ibrahim El-Rufai, sanye da Dan Kunne, Yayi Kitso, sannan yace yana saka Sarqa da Barimar hanci ya dauki hankulan mutane

Kalli Bidiyon: Dan Gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Ibrahim El-Rufai, sanye da Dan Kunne, Yayi Kitso, sannan yace yana saka Sarqa da Barimar hanci ya dauki hankulan mutane

Duk Labarai
Dan gidan Tsohon Gwamna Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai me suna Ibrahim El-Rufai ya dauki Hankula sosai a kafafen sada zumunta bayan ganinsa da kitso da Dankunne. Ya bayyana cewa yana kuma saka Sarqa da Barimar Hanci. A Bidiyon da ya saki a shafinsa yace bashi da wata alaqa da mutanen Arewa dan haka su fita a rayuwarsa su daina bibiyarsa a shafin sa na sada zumunta. https://www.tiktok.com/@nigeria_gossip_club/video/7576052800006753556?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7576052800006753556&source=h5_m&timestamp=1763986688&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&...
Kalli Hotuna: Yanda Kiristoci musamman ‘yan Kudu ke suka fara zuwa coci da Bìndìgù saboda fargabar Kharin Tshàgyèràn Dhàjì

Kalli Hotuna: Yanda Kiristoci musamman ‘yan Kudu ke suka fara zuwa coci da Bìndìgù saboda fargabar Kharin Tshàgyèràn Dhàjì

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kiristoci daga kudancin Najeriya sun fara sayen Bindigu saboda kariyar kai daga hare-haren Tshàgyèràn Dhàjì. Da yawa sun rika wallafa hotunan Bindigun nasu a kafafen sada zumunta inda suke cewa lamarin hare-haren 'yan Bindigar Dhajin yayi yawa. A Lahadin data gabata, wasu sun nuna yanda suka rika daukar Bindingun zuwa coci: https://twitter.com/dammy_jegz/status/1991157208717885949?t=fYPb2iBV5ZaWZwwAAVzNWQ&s=19 https://twitter.com/Amb_Honesty/status/1991519632033972524?t=DAVgUTAa7Ug9D323RDelGg&s=19 https://twitter.com/UrfavBoyq/status/1991984310702985686?t=njc2USUaoIzDJ9XZNIUiLg&s=19 https://twitter.com/vibe_cityy/status/1992553341029683644?t=F5-gbiUbkZvzV95t8GtG6A&s=19 https://twitter.com/99_ment...
Cristiano Ronaldo ya dauki Hankula sosai saboda kwallon da ya ci musamman lura da cewa ya kai shekaru 40

Cristiano Ronaldo ya dauki Hankula sosai saboda kwallon da ya ci musamman lura da cewa ya kai shekaru 40

Duk Labarai
Tauraron kwallon Kafa, Cristiano Ronaldo ya dauki hankula saboda kwallon da ya ci ta hanyar tasshi sama ya daka alkafura. Ronaldo ya saba cin irin wannan kwallon amma abinda ya dauki hankulan mutane shine a yanzu yayi hakanne a yayin da yake da shekaru 40 wanda ba kowane dan kwallo ne ke iya yon hakan ba. Da yawan masoyansa sun ta yaba masa akan wannan namijin kokari. https://twitter.com/totalcristiano/status/1992676359684952069?t=J0AH0FCiWyn0KjXOSFJSpQ&s=19
Kalli Bidiyon: Ni Musulmi ne amma zan iya komawa Kirista, Ina nan ina bincike, idan kuka ji na koma Kirista kada ku yi mamaki>>Inji sha’aban Shaba

Kalli Bidiyon: Ni Musulmi ne amma zan iya komawa Kirista, Ina nan ina bincike, idan kuka ji na koma Kirista kada ku yi mamaki>>Inji sha’aban Shaba

Duk Labarai
Tauraron Tiktok Sha'aban Shaba ya bayyana cewa shi Musulmine amma akwai yiyuwar ya koma Kirista Yace dalili kuwa shine duk 'yan Gwagwarmaya dake kokari Kiristoci ne. Yace yana nan yana bincike kamar yanda Burna Boy ya bayyana cewa, bincikene yasashi ya dawo Musulunci to shi zai iya komawa Kirista. https://www.tiktok.com/@sarkishabana/video/7575901729414335755?_t=ZS-91eQSWxTLCD&_r=1
Dole In yiwa matata Gori: Ina taimakonta hadda Iyayenta sannan tunda na Aureta ba’a taba shan ruwan Pure Water a gidana ba dai ruwan Roba>>Inji Gfresh Al-amin

Dole In yiwa matata Gori: Ina taimakonta hadda Iyayenta sannan tunda na Aureta ba’a taba shan ruwan Pure Water a gidana ba dai ruwan Roba>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, tun da ya auri matarsa bai taba sayen ruwan Leda ba watau Pure Water. Yace ruwan roba ake sha a gidansa. Sannan kuma yace yana taimakonta hadda iyayenta amma ta zo tana zaginsa a idon Duniya Gfresh ya bayyana hakane a yayin da yake nuna bacin ransa kan abinda ya kira da Butulci da matarsa ta masa inda take cewa zata kaishi wajan Hisbah ko ta sa 'yan daba su dakeshi.
Kalli Bidiyon: Ku Daina ganin Tshàgyèràn Dhàjì tare da jami’an mu a wajan sulhu ku rika mamaki, doka ta hana mu kamasu idan suka fito Sulhu>>Inji Shuaban ‘Yansandan Najeriya

Kalli Bidiyon: Ku Daina ganin Tshàgyèràn Dhàjì tare da jami’an mu a wajan sulhu ku rika mamaki, doka ta hana mu kamasu idan suka fito Sulhu>>Inji Shuaban ‘Yansandan Najeriya

Duk Labarai
Shugaban 'yansandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa doka ta hana kama 'yan Bindiga da suka fito yin Sulhu. Ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai i da yake amsa tamyar me yasa ake ganin jami'an 'yansanda tare da 'yan Bindiga idan an zo yin sulhu Yace idan dai suka fito suka nemi Sulhi, doka ta hana a kamasu. Sannan ya yi kira ga jama'a da su daina cin zarafin 'yansanda saboda sun saba musu Yace idan dansanda ya saba maka, ka kai kararsa wajan ogansa. https://twitter.com/oluwa_crystal/status/1992593274574647579?t=Yf36ESMgO-EdC7g-MLa00g&s=19
Kalli Bidiyo: A yayin da Kiristoci ke fitowa da irin asarar Ràyùkàn da suka yi a Najeriya, suma wasu Musulmai sun fara fitowa da Asarar Ràyùkàn da suka yi a Jos dan jawo hankalin kasar Amurka

Kalli Bidiyo: A yayin da Kiristoci ke fitowa da irin asarar Ràyùkàn da suka yi a Najeriya, suma wasu Musulmai sun fara fitowa da Asarar Ràyùkàn da suka yi a Jos dan jawo hankalin kasar Amurka

Duk Labarai
Musulmai a garin Dadin Kowa dake Jihar Filato sun fara fitowa da nuna irin Ta'asar da Kiristoci sukawa musulmai na Khisa. Mutanen garin sun fito sun bayyana Khisan musulmai sama da 20 da aka yi a garin da sauran asarar rayuka. Hakanan sun nuna kaburburan mamatan inda suke neman a musu Adalci. https://www.tiktok.com/@lilakon192002/video/7575504695049964807?_t=ZS-91eIDz7FXjF&_r=1 https://www.tiktok.com/@bukuru.cinematic/video/7575219827489459467?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7575219827489459467&source=h5_m&timestamp=1763920265&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_sh...