Saturday, March 7
Shadow
Shin wai Shugaba Tinubu Musulmine>>Dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir ElRufai ya tambaya

Shin wai Shugaba Tinubu Musulmine>>Dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir ElRufai ya tambaya

Duk Labarai
Dan gidan tsohon gwamnan Kaduna Bashir El-Rufai ya tambayi cewa, shin wai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Musulmi ne? Yayi wannan tambayar ne bayan ganin Bidiyon shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu inda ake zargin ya yi sallama ba daidai ba. Da kuma inda ake kare shugaban hukumar zabe me zaman kanta cewa da yanawa Musulmai zagon kasa, ta kan shugaba Tinubu zai fara. https://twitter.com/i/status/2018268258885947668 https://twitter.com/i/status/2018262087827390535
Kalli Bidiyon: Samha M. Inuwa ta fito ta bayar da hakuri kan Bidiyon da ta yi wanda bai dace ba ya kuma dauki hankula

Kalli Bidiyon: Samha M. Inuwa ta fito ta bayar da hakuri kan Bidiyon da ta yi wanda bai dace ba ya kuma dauki hankula

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta fito ta bayar da hakuri kan Bidiyon ta da aka gani yana ta yawo a kafafen sada zumunta. An dai ga wani Bidiyon ta inda aka ga tana share majina da takardar kudin Naira. Bidiyon ya dauki hankula sosai inda akai ta sharhi akai mutane na bayyana mabanbanta ra'ayoyi Saidai a nata jawabin tace wannan tsohon Bidiyon ne wanda ya kai kusan shekaru 4. Tace kuma ko da a wancan lokacin, tana dora Bidiyon aka kirata aka gaya mata bai dace ba kuma ta hau ta cireshi. Saidai tace har ofishin 'yansanda aka gayyace ta a wancan lokacin kuma an rufe case din. https://www.tiktok.com/@samha_m_inuwa/video/7601916804620897556?_r=1&_t=ZS-93Zzp6XcuNl https://twitter.com/i/status/2018018878945653049
Kalli Bidiyon: An min Alfarma na shiga inda Qabarin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yake>>Inji Tauraron fina-finan Hausa, Ibrahim Shahrukhan

Kalli Bidiyon: An min Alfarma na shiga inda Qabarin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yake>>Inji Tauraron fina-finan Hausa, Ibrahim Shahrukhan

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Ibrahim Shahrukhan ya bayyana cewa an masa alfarma ya shiga inda qabarin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)yake. Ya bayyana cewa ba kowa ake bari ya shiga wajan ba amma shi an masa Alfarma ya shiga. An ganshi cikin hawaye yanawa Manzon Allah SAW, Sallama. https://www.tiktok.com/@mc_mal_ibrahim_sharukhan/video/7602002782253583636?_r=1&_t=ZS-93ZySd60PTd
Kalli Bidiyon:Gfresh Al-Amin ya saki matarsa, Binta Suga

Kalli Bidiyon:Gfresh Al-Amin ya saki matarsa, Binta Suga

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya saki matarsa, wadda yakewa Lakabi da Binta Suga. Na kusa da Gfresh dinne aka ji suna ta yada maganar sakin inda wasu kuma ke ta Allah wadai dashi kan wannan sakin da yayi. Wasu kuma, matan dake yadda su aureshi ne suke zargi. https://www.tiktok.com/@mistinbestie/video/7601956553071070482?_r=1&_t=ZS-93ZxOEvu5E8 https://www.tiktok.com/@mairoo46/video/7601829355421109524?_r=1&_t=ZS-93Zxjr0n2IL https://www.tiktok.com/@meenal.arabian.scent/video/7601842751738481941?_r=1&_t=ZS-93ZxsE41LgO
Kalli Bidiyon: Tun shekarar farko ta Mulki Abba suka fara samun matsala da Kwankwaso>>Inji Sanat Rufai Hanga

Kalli Bidiyon: Tun shekarar farko ta Mulki Abba suka fara samun matsala da Kwankwaso>>Inji Sanat Rufai Hanga

Duk Labarai
Sanata Rufai Hanga ya bayyana cewa rashin jituwar dake tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta fara ne tun shekarar farko da fara Mulkin Abba. Yace a wancan lokacin Sanata Kwankwaso ya so ganin Abba amma Abban yaki zuwa shi kuma idan ya ce zai je wajan Abban sai Abban yaki yadda ya ganshi. Yace Sanata Kwankwaso ya gaya masa cewa, Lamarin ya dameshi saboda yanda yake ganin dansa Mustapha haka yake kallon Abba inda yace yana tunanin wani abu akawa Abba dan wannan ba Abban da ya sani bane. Sanata Rufai yace Kwankwaso ya nemi a saka Gwamna Abba a addu'a inda daga baya suka samu ganawa. https://twitter.com/i/status/2018096318753775892
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Asalin dan mutuminnan da akewa laqabi da Sarkin Qarya ya fito yace dan Allah a daina ce masa Yarima

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Asalin dan mutuminnan da akewa laqabi da Sarkin Qarya ya fito yace dan Allah a daina ce masa Yarima

Duk Labarai
Asalin dan mutuminnan da akewa Laqabi da Sarkin Qarya, ya fito yace wani da ya bayyana tun farko yace shine dan mahaifin nasu har ana tara masa kudi ba gaskiya bane. Yace su basu ma sanshi ba suma a kafafen yada labarai suke ganinsa. Ya kara da cewa, yana rokon mutane su daina ce masa Yarima. https://www.tiktok.com/@official.abdul297/video/7601483441531522325?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7601483441531522325&source=h5_m&timestamp=1769935696&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_i...