Maganar Wike ya baiwa ‘ya’yansa manyan filaye a Abuja: Atiku ne saboda kiyayya yake son batamin suna>>Inji Wike
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Ministan babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike ya zargi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben shekarar 2023, Alhaji Atiku Abubakar da kala masa sharri.
Yace Atiku ne yasa ake shirin bata masa suna da maganar cewa wai 'ya'yansa sun mallaki filaye da yawa a Abuja.
Wike ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Lere Olayinka inda yace 'ya'yansa kamar kowane dan Najeriya suna da 'yancin mallakar filaye a ko ina suke so a fadin Najeriya.
Yace amma babu gaskiya a rahot...








