Kalli Bidiyon da Duminsa: An bayyana me daukar nauyin aika-aikar su Umar, bama dan Najeriya bane
Daya daga cikin dattawan da aka yi hira dasu akan aika-aikar da su Umar ke yi a Kano ya bayyana cewa wani ne ke daukar nauyinsu.
Ya bayyana cewa, mutumin ba a Najeriya yake ba, a kasar Saudiyya yake zaune.
https://www.tiktok.com/@prettyme_barrister/video/7599674920372620552?_r=1&_t=ZS-93QqUQ68UkL








