Monday, December 15
Shadow
Hajji 2025: Rukunin Farko Na Maniyyatan Jihar Borno Sun Tashi Zuwa Ƙasa Mai Tsarki

Hajji 2025: Rukunin Farko Na Maniyyatan Jihar Borno Sun Tashi Zuwa Ƙasa Mai Tsarki

Duk Labarai
Mataimakin gwamnan Jihar Borno, Dakta Umar Kadafur, tare da shugaban kwamitin aikin Hajji na Jihar Borno, Sanata Kaka Shehu Lawan, SAN, sun gabatar da jawabin bankwana ga rukunin farko na alhazan Jihar Borno da suka tashi zuwa ƙasa mai tsarki domin gudanar da Hajjin 2025, jiya, a filin sauka da tashin jiragen sama na ƙasa da ƙasa da ke birnin Maiduguri. Cikin jawabin da suka gabatar, Sanata Kaka da Dakta Kadafur da sauran membobin kwamitin sun yi wa maniyyatan fatan sauka lafiya da gudanar da aikin Hajji lafiya cikin nasara. Sun kuma buƙaci maniyyatan da su yi amfani da lokacin wajen gudanar da addu’ar zaman lafiya da ci gaba ga Jihar Borno da Najeriya. A cewar Kadafur, wanda shi ne shugaban kwamitin aikin Hajji na Jihar Borno na shekarar 2025 kana kuma Amirul Hajji, ya ba da tabbaci...
Bidiyo Gwanin Ban Tausai: Muna yin kwanaki 3 bamu ci abinci ba, saida mu sha ruwa>>Inji Wannan Budurwar da ‘yan Uwanta

Bidiyo Gwanin Ban Tausai: Muna yin kwanaki 3 bamu ci abinci ba, saida mu sha ruwa>>Inji Wannan Budurwar da ‘yan Uwanta

Duk Labarai
Wannan wata yarinya ce da 'yan uwanta da mahaifinsu da suke cikin rayuwar kunci inda ko abinci basa iya samu su ci d kyau. Bidiyon su ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga ana hira dasu suna bayyana irin rayuwe kuncin da suke ciki. https://twitter.com/Gumsiwada/status/1924763645277249746?t=Xv-AN4UFlxivOuin8g5_HA&s=19 Da yawa dai sun tausya musu da fatan Allah ya fitar dasu daga cikin halin da suke ciki.
Kalli Bidiyon yanda jirgin saman da shahararren mawakin bàtsà, SojaBoy ke ciki yaki tashi yayin da suke shirin tafiya daga Legas zuwa Abuja, An yi Anyi jirgin yaki tashi

Kalli Bidiyon yanda jirgin saman da shahararren mawakin bàtsà, SojaBoy ke ciki yaki tashi yayin da suke shirin tafiya daga Legas zuwa Abuja, An yi Anyi jirgin yaki tashi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren mawakin Batsa na Arewacin Najeriya, SojaBoy ya bayyana damuwa bayan da jirgin saman da ya hau daga Legas zuwa Abuja yaki Tashi. Ya wallafa Bidiyon faruwar lamarin a shafinsa na sada zumunta inda yace da kyar aka bari suka fito daga cikin jirgin yayin da zafi ya damesu. https://twitter.com/abujastreets/status/1924766263902908532?t=G2RONhiZIZU1dsEHiYL0mA&s=19 Lamarin dai ya dauki hankula inda wasu ke cewa rashin bin doka ne yasa hakan daga bangaren masu safara ...
Duka Sanatocin jihar Osun wanda ‘yan PDP ne sun ce Tinubu zasu marawa baya a zaben 2027

Duka Sanatocin jihar Osun wanda ‘yan PDP ne sun ce Tinubu zasu marawa baya a zaben 2027

Duk Labarai
Sanatocin jihar Osun sun bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zasu marawa baya a zaben shekarar 2027 duk da yake cewa su 'yan PDP ne. Sanatocin sune Senator Kamarudeen Lere Oyewumi, PDP, da kuma Senator Olubiyi Fadeyi Ajagunla, sai kuma Senator Francis Adenigba Fadahunsi. Sun bayyana hakanne a wata sanarwa da suka fitar a babban birnin tarayya Abuja. Sunce suna goyon bayan shugaba Tinubu ne saboda tsare-tsaren sa sun fara bayar da sakamakon da ake so dan farashin kayan abinci yayi kasa sannan kuma an samu ingancin tsaro.
Diyar Gwamnan Katsina, Amarya, A’isha Dikko Raddah da Angonta Ahmad sun je Honeymoon

Diyar Gwamnan Katsina, Amarya, A’isha Dikko Raddah da Angonta Ahmad sun je Honeymoon

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Diyar Gwamnan Katsina, Amarya A'isha Dikko Radda kenan da angonta,Ahmad inda suke jawon shakatawa a kasashen Duniya bayan daura aurensu wanda shugaban kasq, Bola Ahmad Tinubu ya samu Halarta
Babu wata data fita daga Musulunci zuwa Kirista>>Gwamnatin Jihar Zamfara

Babu wata data fita daga Musulunci zuwa Kirista>>Gwamnatin Jihar Zamfara

Duk Labarai
Gwamnatin Zamfara ta karyata labarin dake cewa wata me suna Zainab ta fita daga Musulunci zuwa Kirista a jihar. Me magana da yawun gwamnan jihar, Sulaiman Bala Idris ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar. Yace sun yi bincike ta hanyar kiran Alkalin Alkalai na jihar da kiran dukkan masu ruwa da tsaki na jihar kan bangaren shari'a duk sun tabbatar musu babu wata me suna Zainab data canja addini. Dan haka ya bayyana cewa labarin karyane wadda wata kafar yada labarai ta yanar gizo ta wallafa dan neman mabiya.
Shugaba Tinubu zai fara duba ayyukan Ministoci dan ganin wanne yafi kokari

Shugaba Tinubu zai fara duba ayyukan Ministoci dan ganin wanne yafi kokari

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai fara duba ayyukan Ministocinsa dan ganin wanne yafi kokari a cikinsu. Hakan ya bayyana ne daga wata majiya dake kusa da fadar shugaban kasar. Za'a duba kokarin ministocinne a cikin watanni 3 na farko na shekarar 2015. Hukumar CDCU wadda Hadiza Bala Usman ke jagoranta ce ke tattaro bayanan ministocin. Rahoton Punchng yace Tuni Ministocin da basu yi kokari ba sun fara tunanin me zai je ya dawo.
Sarkin Saudiyya, Salman bin Abdulaziz Al Saud ya ce a dauko Falasdiynawa 1000 wanda aka kàshè ‘yan uwansu, ko aka jikkata ‘yan uwansu ko aka kama ‘yan uwansu a kaisu su yi aikin Hajji Kyauta, zai biya kudin daga Aljihunsa

Sarkin Saudiyya, Salman bin Abdulaziz Al Saud ya ce a dauko Falasdiynawa 1000 wanda aka kàshè ‘yan uwansu, ko aka jikkata ‘yan uwansu ko aka kama ‘yan uwansu a kaisu su yi aikin Hajji Kyauta, zai biya kudin daga Aljihunsa

Duk Labarai
Me alfarna sarkin Saudiyya Salman bin Abdulaziz Al Saud ya bayar da umarnin dauko Falasdiynawa 1000 a kaisu aikin Hajji kyauta zai biya kudin daga Aljihunsa. Yace a zabo wadanda aka kashewa 'yan uwa ko aka jikkata musu 'yan uwa ko aka kama 'yan uwansu sune zai dauki nauyi. Ba wannan ne karin farko da Sarkin ya taba yin irin wannan abu ba, ko da a shekarun 2023 da 2024 duk ya bayar da irin wannan tallafi. Kasar Israyla dai ta kashe Falasdiynawa da yawa a ci gaba da yakin da tace tana yi da kungiyar Hàmàs. Salman bin Abdulaziz Al Saud