Saturday, December 6
Shadow
Najeriya zata fita daga talaucin da tae fama dashi>>Inji Shugaba Tinubu

Najeriya zata fita daga talaucin da tae fama dashi>>Inji Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da tabbacin cewa, Najeriya zata fita daga Talaucin da take fama dashi. Ya bayyana hakane ranar Laraba a wajan taron kungiyar mawallafa jaridu ta Najeriya. Yace lallai Najeriya na fama da talauci amma kuma ba zata kasance cikin Talauci ba nan da shekaru masu zuwa. Shugaban ya bayyana cewa, Gyare-Gyaren da ya dauko suna da tsauri da wahala amma ya daukosu ne da gyaran Tattalin Arzikin Najeriya.
Filaye Hectares 30 ne Wike ya kwacewa sojoji a Abuja, Ji karin bayani

Filaye Hectares 30 ne Wike ya kwacewa sojoji a Abuja, Ji karin bayani

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Filaye Hectares 30 ne aka baiwa manyan sojoji masu ci da wadanda suka yi Ritaya ministan babban birnin tarayya, Abuje Nyesom Wike ya kwace. Rahoton Sahara reporters yace Wike bayan kwace filayen ya rabawa abokai da na kusa dashi su . Saidai filin da suka yi rikici da Soja Yerima akai, Wike yayi rikici da soja me filin inda suka ce masa ya je kotu kamar yanda yakan gayawa mutane idan ya kwace musu fili. Amma saboda yasan bashi da gaskiya, Bai je kotun ba. Shine ya kwashi jami'an tsaro kusan 50 da motocin rushe gini ya nufi filin dan kwace shi amma ya hadu da Turjiya daga wajan soja Yerima.
Da Duminsa: Bayan Rikicin Wike da Sojan Ruwa, shugaba Tinubu yace Sojoji sun cancanchi yabo

Da Duminsa: Bayan Rikicin Wike da Sojan Ruwa, shugaba Tinubu yace Sojoji sun cancanchi yabo

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa kokarin sojojin Najeriya da suke sadaukar da rayuwarsu da sauran 'yan Najeriya su samu tsaro. Shugaban ya bayyana hakane a wajan taron kungiyar Mawallafa jaridu ta kasa Yace lallai Najeriya na fuskantar Kalubalen tsaro. Sannan ya jadada goyon bayan sojojin da ke sadaukar da rayuwarsu dan samar da tsaron.
Kalli Bidiyo: Ana rade-radin AhmadXM zai kara aure da kawar matarsa Safeera me suna Raihana

Kalli Bidiyo: Ana rade-radin AhmadXM zai kara aure da kawar matarsa Safeera me suna Raihana

Duk Labarai
Hattara matan Aure masu close friends ko bestie dabasuyi aureba, Naleko nakawo muku gulma Dake faruwa a TikTok, Rihanna yar Ghana ce Bestie safeera matan Ahmed Xm,duk hidima biki dakomai dashige da fitan biki Ahmad da safeera, Rihanna CE kangaba, Rihanna tashige Xm Academy na Ahmad sukayi shakuwa na bala,I ,labari Dake yawo Rihanna classic girl CE tazama budurwan Ahmad Xm, bikinta sauran Yan kwanaki wasu nazargi Ahmed ne zai aureta ,Wasuma since tashigema safeera ne dan ta auri mijinta tunda Ahmed nada kudi.To yanzu safeera da Rihanna ba BestieWanan maiza Akira kwadayi ko cin,AmanaMaganganu Dake ta yawo kenan a TikTok. https://www.tiktok.com/@adijatouahmed3/video/7571626427221576967?_t=ZS-91LeqTC1M6j&_r=1
Kalli Bidiyon yanda Soja Boy ya fara soyayya da Home Of Luxury

Kalli Bidiyon yanda Soja Boy ya fara soyayya da Home Of Luxury

Duk Labarai
Tauraron mawakin batsa Soja Boy ya fara soyayya da Home of Lixury. Hakan ya bayyana ne tun da aka ga sun yi waka tare a Bidiyon da ya saki na sabuwar wakarsa. A baya, Soja Boy a wani TiktokLive da suka yi ya bayyana cewa, duk randa aka ga suna Bidiyo tare to sun fara soyayya kenan. https://www.tiktok.com/@usb_rcd/video/7571477669888511252?_t=ZS-91Le34PIb9F&_r=1 https://www.tiktok.com/@usb_rcd/video/7571933238483062037?_t=ZS-91LdhNlCmci&_r=1
Ya kamata a kama Soja Yerima a ladaftar dashi saboda abinda yawa Wike>>Inji Mujahid Asari Dokubo

Ya kamata a kama Soja Yerima a ladaftar dashi saboda abinda yawa Wike>>Inji Mujahid Asari Dokubo

Duk Labarai
Tsohon Tsageran Naija Delta, Mujahid Asari Dokubo ya bayyana cewa, ya kamata a kama sojan ruwa, Yerima a hukuntashi biyo bayan abinda yawa Wike. Asari Dokubo a sanarwar da ya fitar a wani Bidiyo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta yace ba wai yana goyon bayan Wike bane, yana goyon bayan gaskiyane. Yace a Najeriya ne kadai irin haka zata faru kuma sojan yasha Lallai.
Ba aikin Sojoji bane, bansan me yasa aka kai Soja, Yerima wajan ba>>Peter Obi yayi magana kan rykichin Wike da soja Yerima

Ba aikin Sojoji bane, bansan me yasa aka kai Soja, Yerima wajan ba>>Peter Obi yayi magana kan rykichin Wike da soja Yerima

Duk Labarai
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour party a zaben shekarar 2023, Peter Obi ya bayyana damuwa kan abinda yace bai kamata ya faru ba. Peter Obi na magana ne akan rikicin da ya faru tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da Sojan Ruwa Yerima. Peter Obi yace bai kamata ace an kai soja wajan harkar farar hula ba. Sannan shima Ministan Abuja Nyesom Wike abinda yawa sojan bai kamata ba. Ya bayyana hakane a sakon da ya fitar a shafinsa na X. Wike yace ya kamataba dauki matakin da ba za'a wulakanta jami'in tsaro ba hakanan itama hukuma ta gwamnati kada a wulakantata. Yace irin wannan abin baya koyawa matasa abu me kyau da kishin kasa.
Dalilin da yasa Soja Yerima ya ci banza kan abinda yawa Wike shine shi dan Arewane kuma Musulmi>>Inji Kirista Yohanna Nuhu

Dalilin da yasa Soja Yerima ya ci banza kan abinda yawa Wike shine shi dan Arewane kuma Musulmi>>Inji Kirista Yohanna Nuhu

Duk Labarai
Wani kirista daga jihar Adamawa me suna Yohanna Nuhu ya bayyana cewa, dalilin da yasa sojan ruwa Yerima ya ci banza kan dambarwarsa da Wike saboda shi dan Arewa ne. Yace 'yan Arewa Musulmai na da wata kariya ta musamman. Yace da dan Kudu ne yayi wannan abin da ya gane baida wayau. https://twitter.com/nuhuyohanna39/status/1988323576207077634?t=HyczG3RsgSyMJO0mngTC2g&s=19