Thursday, January 15
Shadow
Allah Sarki, Kalli Bidiyon cikin sheshshekar kuka Sumy Baby da a baya suka yi waka da Soja Boya yana Rhùngùmàrta tace dan Allah mutane su daina zhaghin ta akan wannan Bidiyon haka, isa bata so

Allah Sarki, Kalli Bidiyon cikin sheshshekar kuka Sumy Baby da a baya suka yi waka da Soja Boya yana Rhùngùmàrta tace dan Allah mutane su daina zhaghin ta akan wannan Bidiyon haka, isa bata so

Duk Labarai
Sumy Baby wadda suka yi Bidiyon waka ita da Soja Boy aka gansu yana rungumar ta tace dan Allah mutane su daina zaginta akan lamarin domin ta tuba. Cikin kuka ta bayyana a wani Bidiyo tana fadar cewa, aiki ne ta yi ya biya ta ba wani abu mummuna aka ga suna yi ba. Tace abin yayi yawa irin zagin da ake mata aka Bidiyon. Ko da dai Dr. Hussain Kano yayi amfani da wannan Bidiyon wajan mayar mata da martani bayan da ta sokeshi kan kalamansa na cewa baya son shiga Aljannah da ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). https://www.tiktok.com/@sumihbaby4/video/7584764606816455957?_t=ZS-92JkcdS9kHJ&_r=1
Kalli Bidiyon yanda Tshàgyèràn Dhàjì suka tare hanyar Gegu zuwa Abaji, wani Direba wajan kokarin juya motarsa ta Wuntsila

Kalli Bidiyon yanda Tshàgyèràn Dhàjì suka tare hanyar Gegu zuwa Abaji, wani Direba wajan kokarin juya motarsa ta Wuntsila

Duk Labarai
Wannan Bidiyon wani dire ba da ya nuna yanda suka rika yin baya da motocinsu ne a hanyar Gegu Zuwa Abaji. Direban ya bayyana takaici kan cewa ga su da yawa amma sun kasa komai saidai su tsere. Ya kuma nuna wata Motar data wuntsila a kokarin juyawa ta tsere daga wajan barayin dajin. https://www.tiktok.com/@yayajidankawu/video/7584969880730930453?_t=ZS-92JjlLeqbvk&_r=1
Kalli Bidiyon: Kalar Gaisawar da shugaba Traore yayi da Wakilan Najeriya da suka je bashi hakuri ta dauki hankula

Kalli Bidiyon: Kalar Gaisawar da shugaba Traore yayi da Wakilan Najeriya da suka je bashi hakuri ta dauki hankula

Duk Labarai
A jiyane wakilan Gwamnatin Najeriyar suka je kasar Burkina Faso dan baiwa shugaba Ibrahim Traore Hakuri kan jirgin Najeriya da ya shiga kasar da sojoji 11 ba tare da izini ba. Kalar Gaisuwar da suka yi da shugaba Traore ta dauki hankula sosai. Saidai wasu 'yan Najeriya sun rika mamakin wai hakuri kawai kasar ta Burkina Faso ke son Najeriya ta bata kamin a saki sojojin. A jiyan dai an saki sojojin na Najeriya bayan ziyarar wakilan Najeriyar. Wani abu da ya kara daukar hankalin mutane shine yanda wakilan suka shaidawa Gwamnatin kasar Burkina Faso cewa kalamai marasa dadi da wasu 'yan Najeriya suka rika fadi akan kasar Burkina Faso ba da yawun Gwamnati bane. https://www.tiktok.com/@livenewsafricamedia/video/7584915107885452558?_t=ZS-92JiX2eTWfB&_r=1 https://twitter.c...
Kalli Bidiyon Gwanin Ban tausai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta fashe da kuka yayin da take bayar da labarin irin wahalar data sha a gidan tsohon mijinta kamin su rabu

Kalli Bidiyon Gwanin Ban tausai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta fashe da kuka yayin da take bayar da labarin irin wahalar data sha a gidan tsohon mijinta kamin su rabu

Duk Labarai
Tauraruwar Fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta bayar da labarin irin wahalar data sha a gidan mijinta kamin su rabu. Samha ta bayyana hakane a wani Tiktok live da aka yi da ita. Tace fada suka yi da Budurwar mijinta kuma mijin nata ya goyi bayan Budurwarsa ya juya mata baya a matsayin matarsa. https://www.tiktok.com/@a_e_s28/video/7584430583263104276?_t=ZS-92JCSPDgPwn&_r=1 https://www.tiktok.com/@a_e_s28/video/7584883908110535957?_t=ZS-92JCvo7fOZE&_r=1
Buhari har yayi Mulkinsa ya gama bai kama kowa ba, kuma baisa a kama kowa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Buhari har yayi Mulkinsa ya gama bai kama kowa ba, kuma baisa a kama kowa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Duk Labarai
Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya bayyana cewa Marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bai kama kowa ba kuma bai sa a kama kowa ba har yayi mulkinsa ya gama. Ya bayyana hakane a martanin da yakewa Dawisu, Watau Salihu Tanko Yakasai da yace Buhari ya kamashi. Bashir yace idan dai Dawisu zai ce an kamashi a zamanin Mulkin Buhari zai yadda amma maganar cewa Buhari yasa an kamashi ba gaskiya bane. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/2001370109445562762?t=pvR-855gABYzJoFn1hwUeA&s=19
Kalli Hotunan yanda ganawar Wakilan Najeriya da shugaban kasar Burkina Faso ta kasance

Kalli Hotunan yanda ganawar Wakilan Najeriya da shugaban kasar Burkina Faso ta kasance

Duk Labarai
Wadannan wakilan Gwamnatin Najeriya ne karkashin jagorancin ministan harkokin kasashen waje Yusuf Tuggar inda suka gana da shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore. Sun mikawa Shugaba Traore da sakon shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na nuna goyon bayan gwamnatinsa. Sannan sun bayar da hakuri game da shiga kasar Burkina Faso da jirgin Najeriyar yayi. Sun bayyana muhimmancin ci gaba da dangantaka tsakanin Najeriya da kasar Burkina Faso.
Da Duminsa: EFCC sun kulle gidan da matar Malami, Diyar Tsohon shugaban kasa take ciki

Da Duminsa: EFCC sun kulle gidan da matar Malami, Diyar Tsohon shugaban kasa take ciki

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC sun kulle gidan tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami inda matarsa, diyar tsohon shugaban kasa, Fatima Buhari take. Jam'iyyar ADC ce ta bayyana hakan inda ta zargi Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da wulakanta Buhari ta wannan hanya. Ana zargin Malami da Almundahanar kudade da yawa ciki hadda kudaden Abacha da aka kwato daga kasashen waje.