Sunday, December 21
Shadow
Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad yayi kira ga shugaba Tinubu da ya kawo Cristiano Ronaldo da sauran ‘yan kwallon kasar Portugal Najeriya dan ya farantawa ‘yan Najeriya rai kamin zaben 2027

Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad yayi kira ga shugaba Tinubu da ya kawo Cristiano Ronaldo da sauran ‘yan kwallon kasar Portugal Najeriya dan ya farantawa ‘yan Najeriya rai kamin zaben 2027

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya yi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya kawo Tauraron kwallon kafa, Cristiano Ronaldo da sauran 'yan kwallon kasar Portugal Najeriya su yi wasa. A cewarsa, hakan zai taimaka matuka wajan farantawa 'yan Najeriya rai musamman kamin zaben shekarar 2027. Malam Bashir yace dalilinsa shine mafi yawan 'yan Najeriya masoya Cristiano Ronaldo ne. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1989666298368806928?t=G41IOdMFl1Greu_oy...
Kalli Bidiyo: Yanda ‘yansanda suka kama Malamin Coci me mukamin Reverend Father da Muqqan Maqamai a jihar Filato

Kalli Bidiyo: Yanda ‘yansanda suka kama Malamin Coci me mukamin Reverend Father da Muqqan Maqamai a jihar Filato

Duk Labarai
Wannan wani Bidiyo ne da ya nuna yanda Hukumar 'yansandan Najeriya ta kama wani malamin coci me mukamin Reverend Father a jihar Filato da muggan makamai. An ji jami'in 'yansandan na ce masa, yau malam addu'ar ka bata yi aiki ba. Bidiyon dai tsohon Bidiyo ne amma wasu 'yan Najeriya ke kara yadashi saboda cewar da shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi zai kawo Khari Najeriya suke kira a gareshi ya ga irin abinda ke faruwa. https://twitter.com/abdullahayofel/status/1989633605975396488?t=mWJzy6Hu59e5G0RW3cx_Tw&s=19
Kalli Bidiyon:Karka yadda ka Nemi Amaryarka a Daren Farko, ka bari sai an kwana 6 dan kada ta renaka taga a yunwace kake>>Inji Wannan

Kalli Bidiyon:Karka yadda ka Nemi Amaryarka a Daren Farko, ka bari sai an kwana 6 dan kada ta renaka taga a yunwace kake>>Inji Wannan

Duk Labarai
Wannan mutumin ya dauki hankula bayan da ya bayar da shawarar cewa, kada Angwaye su yadda su nemi Amarensu a daren farko da aka kai musu. Yace Mutum ya hakura sai bayan kwanaki 5 zuwa 6 dan kada amaryar ta renashi tace dama a yunwace yake da saduwar. https://www.tiktok.com/@al_sudais.md6671/video/7572166175002660103?_t=ZS-91QFPaC7D4T&_r=1
Kalli Bidiyo: Muna gani Ake daukar ‘ya’yanmu ana aikata Alfasha dasu saboda Talauci ba yanda muka iya>>Inji Wannan baiwar Allahn

Kalli Bidiyo: Muna gani Ake daukar ‘ya’yanmu ana aikata Alfasha dasu saboda Talauci ba yanda muka iya>>Inji Wannan baiwar Allahn

Duk Labarai
Wannan baiwar Allahn ta jinjinawa tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso inda tace ya taba taimaka mata da jarin Naira dubu 10. Tace amma yanzu tana bukatar Tallafi, tace matan aure na bukatar Tallafi. Ta bayar da labarin yanda tace akewa 'ya'yansu mata Fyadhe kuma duk takauci ne ya kawo hakan. https://www.tiktok.com/@mblawan10/video/7572211932082507029?_t=ZS-91QEX6WIvoW&_r=1
Kalli Bidiyo: Sojan Najeriya yayi gargadin cewa ida aka sake aka kori Sojan Ruwa, AM. Yerima daga aiki, za’a ga abhinda Zhasuyi a kasarna

Kalli Bidiyo: Sojan Najeriya yayi gargadin cewa ida aka sake aka kori Sojan Ruwa, AM. Yerima daga aiki, za’a ga abhinda Zhasuyi a kasarna

Duk Labarai
Sojan Najeriya ya bayyana cewa masu kiran a kori Sojan ruwa, AM. Yerima daga aiki, su jira su ga abinda zai faru idan hakan ta faru. Yace ba zai yiyu Janar ya bayar da umarni ba wani Dan siyasa yace kada abi wannan umarnin ba. https://twitter.com/General_Somto/status/1989027173659730321?t=ocG686SlrNHmBopm3mhWdQ&s=19 Hakan na zuwane bayan dambarwar data faru tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da Sojan Ruwa, AM. Yerima bayan da sojan ya hana Wike Shiga wani fili a Abuja.
Babban Malamin Kirista, Reverend Ezekiel Dachomo na san Suka har daga wajan Kiristoci saboda kiran Addinin Musulunci addinin Qarya

Babban Malamin Kirista, Reverend Ezekiel Dachomo na san Suka har daga wajan Kiristoci saboda kiran Addinin Musulunci addinin Qarya

Duk Labarai
Malamin Kirista, Reverend Ezekiel Dachomo ya mayarwa da Sheikh Dr. Ahmad Gumi da martanin cewa da gaske an binne Kiristoci da yawa wanda ake zargin 'yan Bindiga da kashewa. Hakan na zuwane bayan da Rahotanni suka bayyana cewa, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya zargi Kiristoci da binne akwatunan gawa a karya da babu gawar a ciki dan su nuna cewa, an kashe musu mutane. Faston ya kai ziyara wani kabari da aka binne mutane 27 kamar yanda yace inda anan ne yace zasu sa matasa su hako gawarwakin dan a nuna shaida. A cikin jawabinsa ne yake cewa Addinin Musulunci addinin Qarya, Subhanallah. Saidai wasu hadda Kiristoci sun bayyana cewa abinda ya fada bai kamata ba, bai kamata bacin ran abinda Sheikh Gumi ya masa ba yasa ya bayyana gaba dayan Addinin Musulunci da addinin Qarya ba. https://tw...
Shugaba Tinubu ba zai zarce ba a 2027>>Inji Hadimar Buhari, Lauretta Onochie

Shugaba Tinubu ba zai zarce ba a 2027>>Inji Hadimar Buhari, Lauretta Onochie

Duk Labarai
Hadimar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie ta bayyana cewa Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai zarce a shekarar 2027 ba. Tace tana daga cikin wadanda suka zabi Tinubu amma ta yi nadamar zabenshi. Lauretta Onochie dai ta dade tana sukar Gwaamnatin Shugaba Tinubu dan haka wadannan kalamai nata ba zasu zowa mutane da mamaki ba