Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad yayi kira ga shugaba Tinubu da ya kawo Cristiano Ronaldo da sauran ‘yan kwallon kasar Portugal Najeriya dan ya farantawa ‘yan Najeriya rai kamin zaben 2027
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya yi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya kawo Tauraron kwallon kafa, Cristiano Ronaldo da sauran 'yan kwallon kasar Portugal Najeriya su yi wasa.
A cewarsa, hakan zai taimaka matuka wajan farantawa 'yan Najeriya rai musamman kamin zaben shekarar 2027.
Malam Bashir yace dalilinsa shine mafi yawan 'yan Najeriya masoya Cristiano Ronaldo ne.
https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1989666298368806928?t=G41IOdMFl1Greu_oy...








