Tuesday, January 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: ‘YarGuda tace wannan gadon ya mata kadan

Kalli Bidiyon: ‘YarGuda tace wannan gadon ya mata kadan

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, 'YarGuda ta bayyana cewa wani gado da Maiwushirya ya nuna mata yace an sai mata saboda aurenta ya kusa ya mata kadan. Ta bayyana cewa babban gado take so irin wanda akewa kowa itama a mata. Shima dai Maiwushiryan abin ya bashi mamaki. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7588949937325444372?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7588949937325444372&source=h5_m&timestamp=1766949104&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id...
Kalli Bidiyon: Wani jirgin sama da ya rika shawagi kasa-kasa ya saka Zullumi a zukatan mutane a jihar Bauchi

Kalli Bidiyon: Wani jirgin sama da ya rika shawagi kasa-kasa ya saka Zullumi a zukatan mutane a jihar Bauchi

Duk Labarai
Wani jirgin sama da ya rika shawagi kasa-kasa a jihar Bauchi ya dagawa mutane Hankali. An wani Bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta an ga jirgin mutane na daukarsa Bidiyon da wayarsu. An ji suna cewa basu san me yake nufi dasu ba. https://twitter.com/Engr_imran_mk/status/2004873555297604025?t=5ExJbs9DRHO1PaLCMTsOFw&s=19 Saidai Wasu bayanan sirri sun ce, Jirgin na sojojin Najeriya ne kuma yana aikin tattara bayanan sirri ne.
Da Duminsa: Bayan Khàryn data kai Sokoto, Hankalin kasar Amurka ya koma Jihar Borno, har ta aika jirgin sama

Da Duminsa: Bayan Khàryn data kai Sokoto, Hankalin kasar Amurka ya koma Jihar Borno, har ta aika jirgin sama

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Amurka bayan Khàryn data kai jihar Sokoto, ta kuma aika jirgin leken Asiri zuwa jihar Borno. Me saka ido akan harkar tsaro da tafiye-tafiyen Jiragen sama na tsaro, Brant Philip ne ya bayyana hakan inda yace an samu rahotannin cewa kasar, Amurkar ta aika jirgin leken asiri zuwa Dajin Sambisa dake jihar Borno. Yace sunan jirgin da Amurkar ta aika jihar Borno, Gulfstream V,. Ga abinda ya wallafa da turanci kamar haka: “The United States resumed ISR operations today on *** in the Sambisa forest, Borno State in northeast Nigeria, after a pause of one day following the strikes in Sokoto State,” Philip wrote on X (formerly Twitter).
Dokar Haraji ba zata yi aiki ba saboda An mata katsalandan, sai an sake yin wata>>Inji Atiku Abubakar

Dokar Haraji ba zata yi aiki ba saboda An mata katsalandan, sai an sake yin wata>>Inji Atiku Abubakar

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, sabuwar dokar Haraji ba zata yi aiki ba saboda an mata katsalandan. Ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda yace duka majalisun tarayya sun amince cewa dokar da suka amince da ita ba itace aka wallafa ba Atiku yace kuma a doka, idan aka samu irin wannan matsala ta yin kari ko gogewa wani abu daga cikin dokar da majalisar ta amince da ita, dokar ba zata yi aiki ba. Yace yandu dolene saidai a yi wata sabuwar dokar sannan majalisar ta sake yin zama dan tantancewa da amincewa ko rashin amincewa da ita.
Allah Sarki: Kamfanin NNPCL sun sanar da kammala hada bututun AKK wanda shugaba Buhari ya fara

Allah Sarki: Kamfanin NNPCL sun sanar da kammala hada bututun AKK wanda shugaba Buhari ya fara

Duk Labarai
Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL sun sanar da kammala hada bututun iskar gas na AkK wanda aiki ne da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fara. Shiri ne wanda zai kai Iskar Gas zuwa masana'antun Arewa musamman wadanda ke Ajakuta, da Kano da Kaduna. Shugaban kamfanin NNPCL, Bashir Ojulari ne ya bayyana hakan bayan ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Yace ya je gurin shugaba Tinubu ne dan sanar dashi irin ci gaban da suka samu a shekarar 2025. Yace yanzu zasu iya hada masana'antun arewa masu bukatar gas da gas din ta hanyar amfani da wadannan bututun da aka kammala hadawa. https://twitter.com/NTANewsNow/status/2005257665900081349?t=_Vk7FlmkX6aDlaNNGiqptg&s=19
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je jihar Benue inda zai halarci daurin auren dan sakataren Gwamnatin tarayya, George Akume

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je jihar Benue inda zai halarci daurin auren dan sakataren Gwamnatin tarayya, George Akume

Duk Labarai
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je jihar Benue inda yake wakiltar shugaban kasar wajan daurin auren dan sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume. Za'a daura aurenne tsakanin Samuel Aondoakura da Deborah Ershim. Sakataren Gwamnatin tarayyar, George Akume da Gwamnan jihar Benue, Dr. Hyacinth Alia da sauransu ne suka tarbi shugaban kasar. Sanarwar ta fito ne daga bakin me magana da yawun mataimakin shugaban kasar, Stanley Nkwocha. https://twitter.com/stanleynkwocha_/status/2005293036863951309?t=RoKQyzd2KaV_tPhYXc4C1g&s=19 Hakan na zuwane kasa da sati daya bayan da shima sakataren Gwamnatin Tarayyar, George Akume ya auri matarnan me yawan auren manyan mutane watau Zainab wadda ta tabata auren gwamna, Sanata, Basaraken Yarbawa da Wani Balarabe dan gidan sarau...
Kalli Bidiyon: Mun roki Allah kuma ya amsa mana shiyasa Donald Trump ka kawo Khàry Najeriya>>Inji Bishop David Oyedepo

Kalli Bidiyon: Mun roki Allah kuma ya amsa mana shiyasa Donald Trump ka kawo Khàry Najeriya>>Inji Bishop David Oyedepo

Duk Labarai
Malamin Kirista, Bishop David Oyedepo ya bayyana cewa Kharin da kasar Amirka ta kawo Najeriya, Allah ne ya amsa addu'ar da suka dade suna yi. Ya bayyana cewa Kharin ya rushe shirin musuluntar da Najeriya da aka dade anayi. Yace kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba. https://twitter.com/GeneralSnow_/status/2005289455553491192?t=D25rl84hDQWyykxOxgZKvQ&s=19
Ya dauki Hankula bayan da ya auri mata 2 a shekara daya

Ya dauki Hankula bayan da ya auri mata 2 a shekara daya

Duk Labarai
Wannan mutumin ya dauki hankula bayan da ya auri mata 2 a shekara 1. Ta farko ya aureta a watan Janairu inda kuma a watan Disamba ta haifa masa 'yan Biyu, yayin da ta biyun kuma sati daya da haihuwar matarsa ya aureta. Saidai mata da yawa na cewa bai wa uwar gidan adalci ba, saboda ya kara aure yayin da take jego. https://twitter.com/Nawas_masood/status/2004508575738073477?t=nX9rDTU-pI-BGJGJs71Bkg&s=19