Sunday, December 21
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Almajiri Mahaddacin Ķùr’ani Ya Kafa Tarihi A Jami’ar Jihar Nasarawa, nda Ya Fita Da Sakamako Mafi Daraja (First Class

Almajiri Mahaddacin Ķùr’ani Ya Kafa Tarihi A Jami’ar Jihar Nasarawa, nda Ya Fita Da Sakamako Mafi Daraja (First Class

Duk Labarai
Almajiri Mahaddacin Ķùr'ani Ya Kafa Tarihi A Jami'ar Jihar Nasarawa, nda Ya Fita Da Sakamako Mafi Daraja (First Class) {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sama da shekara biyar ba a samu wanda ya fita da 'First Class' a bangaren Geology ba sai wannan Almajiri mai suna Muhammad Jafar Usman. Kuma tunda aka kafa jami'ar ta jihar Nasarawa a 1992 dalibi mušùĺmì a bangaren geology bai taba zama 'First class' ba sai shi. Daga Abdurrahaman Goni Shuaibu
Kalli Bidiyo: Hukumar Hisbah ta Kano ta kai ziyara gidan yarin Goron Dutse dan binciken zargin Luwadi da aka ce ana yi da yara

Kalli Bidiyo: Hukumar Hisbah ta Kano ta kai ziyara gidan yarin Goron Dutse dan binciken zargin Luwadi da aka ce ana yi da yara

Duk Labarai
Bayan yaduwar Bidiyon wani zargin Luwadi da aka ce ana yo da yara a gidan yarin Goron Dutse dake Kano, Hukumar Hisbah ta aike da wakilanta gidan yarin. Kuma bayan kammala bincike, sun ce wannan zargi da aka yi ba gaskiya bane. Hukumar tace a kwanannan har saukar Qur'ani aka yi a gidan yarin hakanan wasu masu laifin da ake tsare dasu ma sun Samu Digiri da sauransu amma duk ba'a yada ba sai masha'a aka yada. https://twitter.com/babarh_/status/1919094366817116378?t=MvYMlzSD2W_2rOvyP3PnUw&s=19 Hukumar ta yi kira ga mutane dasu daina yada abinda basu da tabbaci akansa.
ABIN A YABA: Gwamna Abba Kabir Ya Gana Da Iyayen Wasu Yara Almajirai Biyu Da Ya Ci Karo Da Suna Kwance A Bakin Titi Cikin Dare, Inda A Take Cikin Daren Ya Sa Aka Kwashe Su Aka Kai Su Fadar Gwamnati Aka Ba Su Masauki Da Abinci

ABIN A YABA: Gwamna Abba Kabir Ya Gana Da Iyayen Wasu Yara Almajirai Biyu Da Ya Ci Karo Da Suna Kwance A Bakin Titi Cikin Dare, Inda A Take Cikin Daren Ya Sa Aka Kwashe Su Aka Kai Su Fadar Gwamnati Aka Ba Su Masauki Da Abinci

Duk Labarai
ABIN A YABA: Gwamna Abba Kabir Ya Gana Da Iyayen Wasu Yara Almajirai Biyu Da Ya Ci Karo Da Suna Kwance A Bakin Titi Cikin Dare, Inda A Take Cikin Daren Ya Sa Aka Kwashe Su Aka Kai Su Fadar Gwamnati Aka Ba Su Masauki Da Abinci. Yau kuma cikin ikon Allah Gwamnan ya gana da iyayen yaran. Inda ya ba su kudi su sayi kayan abinci.
Kalli Bidiyo: An zargi Ana yiwa kananan yara maza fyade a gidan yarin Goron Dutse dake Kano

Kalli Bidiyo: An zargi Ana yiwa kananan yara maza fyade a gidan yarin Goron Dutse dake Kano

Duk Labarai
Wani faifan Bidiyo ya bayyana inda aka ji wani bawan Allah na ikirarin cewa ana yiwa yara maza fyade a gidan yarin Goron Dutse dake Kano. Yace ana amfani da kananan shekaru da yaran ke da su da kuma bukata ta abinci da suke da ita ana lalata dasu. Yace a wasu lokutan ma ana hada baki da wasu bata garin ma'aikatan gidan yarin ana basu kudi ana baiwa yaran a daukesu, yace a wasu lokutan kuma yawan kudin da za'a baiwa yaranne ke daukar hankalinsu su aikata wannan masha'a. https://twitter.com/bapphah/status/1918931313190412518?t=Ul1rceH1xKpQnZ_oIIHdpQ&s=19 Yace yana kira ga hukumomi da su je su bincika abubuwan da ya fada inda yace akwai ma abubuwan da bai fada ba wanda ake yi a gidan yarin.
Ba gaskiya bane cewa bama ciyar da masu laifi abinci me kyau, Abinci me rai da lafiya muke basu>>Hukumar Gidajen Gyara Hali ta Najeriya

Ba gaskiya bane cewa bama ciyar da masu laifi abinci me kyau, Abinci me rai da lafiya muke basu>>Hukumar Gidajen Gyara Hali ta Najeriya

Duk Labarai
Hukumar Gidajen Gyara Hali ta Najeriya ta musanta ikirarin dake cewa, tana ciyar da masu laifi abinci da bashi da sinadaran gina jiki. Kakakin hukumar, Abubakar Umar, ne ya bayyana hakan. Yace Rahoton ba gaskiya bane, suna bin doka da oda wajan ciyar da masu laifi abinci kamar yanda aka tanadar. Yace kuma kwanannan gwamnati ta kara yawan kudin ciyar da kowane me laifi zuwa Naira ₦1,125 a kullun. Yace ba a boye suke baiwa masu laifi abinci ba, akwai kungiyoyin kare hakkin al'umma da hukumomi na cikin gida da kasashen waje dake saka ido kan yanda ake ciyar da masu laifin amma basu bayar da wani korafi kan yanda ake ciyar da masu laifin ba
Babu Abinda matasan Najeriya suka iya sai Korafi da zagin Shuwagabanni>>Inji Sanata Ireti Kingibe

Babu Abinda matasan Najeriya suka iya sai Korafi da zagin Shuwagabanni>>Inji Sanata Ireti Kingibe

Duk Labarai
Sanata Ireti Kingibe ta koka da cewa, Babu abinda matasan Najeriya suka iya sai korafi da zagin shuwagabannin. Tace idan aka yi abu wani lokacin sai matasan su ce zasu yi zanga-zanga amma basa iyawa. Tace wannan kasa taku ce, baku da wata kamarta, dan haka ya kamata ku tashi tsaye ku gyarata. Tace amma yawanci ko Talakawa sun je kusa da masu mulki, yawanci suna neman abinda zai amfanesu ba ba wanda zai amfani Al'umma ba.

Ƴan Sa Kai 11 Sun Ràsà Rayukansu a Sokoto Bayan Artabu da Ƴan Bìndìgà

Duk Labarai
Ƴan Sa Kai 11 Sun Rasa Rayukansu a Sokoto Bayan Artabu da Ƴan Bindiga ‎‎Aƙalla ‘yan sa-kai 11 ne aka tabbatar sun mutu, wasu da dama kuma ba'a san inda suke ba, bayan wani mummunan artabu da suka yi da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a karamar hukumar Tangaza da ke Jihar Sokoto.‎‎Rikicin ya fara ne tun ranar Juma’a, inda aka samu rahoton mutuwar mutane biyu, amma daga bisani aka ƙara gano gawawwaki tara a dajin Lakurawa. Har yanzu ana ci gaba da neman wasu da ba a san inda suke ba, tare da taimakon sojoji da jami’an tsaro daga Binji da Racca.‎‎Shaidun gani da ido sun bayyana cewa rikicin ya fara ne bayan da ‘yan sa-kai suka hana wani hari a kauyen Magonho, lamarin da ya janyo musayar wuta mai tsanani.‎‎Ƴan bindigar, wadanda yawansu ya kai 40, sun zo ne akan babura guda 20 dauke da ma...
Yunwa da talauci, fatara, rashin tsaro sun addabi mutanen arewa Amma ana yunwa Tinubu Waka Yana anashuwa, Yana holewa. Babu Kimi. Akwai ranar kin dillanci>>Inji Mahadi Shehu

Yunwa da talauci, fatara, rashin tsaro sun addabi mutanen arewa Amma ana yunwa Tinubu Waka Yana anashuwa, Yana holewa. Babu Kimi. Akwai ranar kin dillanci>>Inji Mahadi Shehu

Duk Labarai
Yunwa da talauci, fatara, rashin tsaro sun addabi mutanen arewa Amma ana yunwa Tinubu Waka Yana anashuwa, Yana holewa. Babu Kimi. Akwai ranar kin dillanci. https://twitter.com/shehu_mahdi/status/1918965226831028383?t=QHuXUJuRhgcAO6N_1YVNTg&s=19 Da yawa dai sun bayyana takaici da mamaki irin na Mahadi Shehu.
Shekarar mu daya cur bamu ci nama ko kifi ba, babu abinci me gida jiki babu kulawar Lafiya>>Inji Masu Laifi dake daure a gidan gyara hali

Shekarar mu daya cur bamu ci nama ko kifi ba, babu abinci me gida jiki babu kulawar Lafiya>>Inji Masu Laifi dake daure a gidan gyara hali

Duk Labarai
Masu Laifi dake daure a gidan gyara hali na garin Jos a jihar Filato sun koka da cewa, yanayin da suke ciki ya munana. A wani rahoto da kafar Sahara reporters ta wallafa, mai laifin sunce shekara daya kenan rabonsu da cin nama ko kifi, sai wake wanda babu wani abun gina jiki a cikinsa. Hakanan sun koka da cewa, idan basu da lafiya babu kulawa kuma ana azabtar dashi ga nuna kabilanci. A wani hoto da aka wallafa, an ga kalar abincin da ake baiwa masu laifin wanda ya hada da wake da garin rogo da miyar Kuka.