Wednesday, January 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon:Matashi ya dauki Hankula bayan da ya kai mahaifiyarsa Asibiti a Kano amma akace ba gado

Kalli Bidiyon:Matashi ya dauki Hankula bayan da ya kai mahaifiyarsa Asibiti a Kano amma akace ba gado

Duk Labarai
Wannan matashin ya dauki hankula sosai bayan da ya kai mahaifiyarsa Asibiti a Kano aka ce ba gado. Matashin ya yi Bidiyo yanawa shuwagabanni Allah ya isa. Yace ba zai taba yafe hakkinsa dake kan shuwagabannin da suka ki daukar matakin da ya dace ba. https://twitter.com/malantrent/status/2003429579789337044?t=2NNsS09z3FffM54q68Jr7Q&s=19 j
Da Duminsa: Gwamnati na shirin kama Atiku Abubakar, Sheikh Isa Ali Pantami da Nasiru Ahmad El-Rufai

Da Duminsa: Gwamnati na shirin kama Atiku Abubakar, Sheikh Isa Ali Pantami da Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Wani me sharhi akan al'amuran yau da kullun, Adekunle Adebayo, ya kwarmata cewa Gwamnati na shirin kama tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar. Hakanan tana son kama Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Adekunle Adebayo ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya aikewa jaridar DailyPost ya bayyana cewa wannan shirine na dakile 'yan Adawa da samar da jam'iyyar siyasa kwaya daya tilo a Najeriya. Sauran wadanda ya ce za'a kama sun hada da Isa Ali Pantami, Rauf Aregbesola, Kashim Ibrahim Imam. Saidai yace idan aka yi wannan kamen ya sabawa dokar kasa.
Saidu Mohammed ya karbi shugabancin hukumar NMDPRA daga hannun Farouk Ahmed

Saidu Mohammed ya karbi shugabancin hukumar NMDPRA daga hannun Farouk Ahmed

Duk Labarai
Saidu Mohammed ya karbi shugabancin hukumar NMDPRA daga hannun Farouk Ahmed. Farouk Ahmed dai shine shugaban Hukumar NMDPRA wanda Attajirin Najeriya, Aliko Dangote yawa tonon Silili yace ya biyawa 'ya'yansa kudin makaranta har dala Miliyan 7 a kasar Switzerland. Dangote dai ya kai Farouk kara hukumar ICPC inda ya nemi a bincikeshi. Daga karshe Farouk ya ajiye mukaminsa. Hukumar NMDPRA tace wannan canjin shugabancin da aka samu zai tabbatar da ci gaba da kuma yin aiki yanda ya kamata.
Kalli Bidiyon:Hassan Make-Up ya je gidan su jarumar da ta yi Chikin Shègè a Kano

Kalli Bidiyon:Hassan Make-Up ya je gidan su jarumar da ta yi Chikin Shègè a Kano

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Hassan Make-Up ya je gidan su jarumar data yi cikin Shègyè a Kano. Ya bayyana hakane a Bidiyon da ya wallafa inda yake cewa jarumar ta yi Hakuri ba gulmace ta kaishi ba, kawai ya je su gaisa ne sai ya ganta da Jariri a hannu. Saidai Hassan Make-Up bai fadi ko wacece ba. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7587063980485659915?_t=ZS-92Tv9SdE8JM&_r=1
Dan Unguwar su jarumar data yi cikin Shyègyè ya fito yayi karin haske kan lamarin

Dan Unguwar su jarumar data yi cikin Shyègyè ya fito yayi karin haske kan lamarin

Duk Labarai
Wani da yayi ikirarin cewa shi dan unguwar su jarumar da ta yi cikin shege ne ya fito yayi karin haske kan Lamarin. Yace shi dai ba za'a ji mutuwar sarki a bakinsa ba inda yace amma abinda ya sani shine 'ya uwan jarumar na jini ne suka tona mata Asiri wanda suke 'yan uba, watau Uba daya da ita. Hakanan kuma yace Wanda yawa jarumar ciki babban mutum ne wanda kuma yace kada a sake a zubar masa da cikinsa in ba haka ba zasu yi shari'a da mutum. https://www.tiktok.com/@fearswags/video/7587089628692221195?_r=1&_t=ZS-92T1IRXHhHF
Kalli Bidiyon: Yayin da ake rade-radin cewa, Wai Zara Diamond ce ta yi cikin Shyègyè ta fito ta yi Live ta wanke kanta

Kalli Bidiyon: Yayin da ake rade-radin cewa, Wai Zara Diamond ce ta yi cikin Shyègyè ta fito ta yi Live ta wanke kanta

Duk Labarai
A yau an tashi da yamadidin cewa wata Tauraruwar fina-finan Hausa ta yi cikin shege har kuma ta haihu. Saidai ana ta cewa wance ce wance ce. Daga cikin wanda ake cewa itace ta yi cikin shegen akwai Zara Diamond. Saidai ta fito ta wanke kanta inda ta yi Live. https://www.tiktok.com/@call_me_notification001/video/7587054747539000583?_t=ZS-92T09r9XiHQ&_r=1
Kalli Bidiyon: An taba gayyata ta kasar Amurka a watan Janairu lokacin ana sanyi, ni kuma bana son sanyi, sai na gayawa Allah cewa a canja yanayin zuwa zafi, sai Allah ya ya aka fara zafi>>Inji Fasto Adeboye

Kalli Bidiyon: An taba gayyata ta kasar Amurka a watan Janairu lokacin ana sanyi, ni kuma bana son sanyi, sai na gayawa Allah cewa a canja yanayin zuwa zafi, sai Allah ya ya aka fara zafi>>Inji Fasto Adeboye

Duk Labarai
Malamin Kirista, Fasto Adeboye ya bayyana cewa an taba gayyatarsa zuwa kasar Amurka a watan janairu lokacin ana sanyi. Yace amma gashi shi baya son sayi, sai ya gayawa Allah cewa a canja yanayin zuwa zafi kuma sai Allah ya canja zuwa Zafi. Yace yana gama abinda yake ya dawo Najeriya sai aka ci gaba da sanyi a Amurkar. https://twitter.com/oluwa_crystal/status/2003408127081808231?t=wAL-5yd8ZfYWKLcfBmcRGQ&s=19