Wednesday, March 11
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: Shahararren malaminnan na jihar Filato, Abubakar Abdullahi, wanda ya baiwa Kiristoci 262 kariya, ya rigamu gidan gaskiya

Da Duminsa: Shahararren malaminnan na jihar Filato, Abubakar Abdullahi, wanda ya baiwa Kiristoci 262 kariya, ya rigamu gidan gaskiya

Duk Labarai
shahararren malaminnan na jihar Filato, Abubakar Abdullahi, wanda shine Imam na kauyen Nghar a Barkin Ladi jihar Filato ya rigamu gidan gaskiya. Malamin shine wanda ya baiwa Kiristoci 262 kariya a masallaci da gidansa wanda dalilin hakan ya samu yabo da kyautuka a ciki da wajan Najeriya. Dansa, Saleh Abubakar ne ya tabbatar da rasuwarsa ga gidan jaridar Daily Trust inda yace mahaifin nasu ya rasu ne a daren Alhamis.
Kalli Bidiyon: Ji yanda ta kaya bayan da Sheikh Lawal Triumph ya kai gwamnati kotu inda yake neman Kotun ta hana a hukuntashi kan zargin batanci

Kalli Bidiyon: Ji yanda ta kaya bayan da Sheikh Lawal Triumph ya kai gwamnati kotu inda yake neman Kotun ta hana a hukuntashi kan zargin batanci

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, malam Lawal Triumph ya kai Gwamnati kotu da kwamitin shura da hukumar 'yansanda. Yana nema ne a hanasu kamashi da gurfanar dashi a gaban kotu bisa zargin bàtàncì da ake masa na yiwa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Saidai kotun ta ki amincewa da wannan bukata ta Lawal Triumph Lauyan Gwamnati yace kotu ta yi watsi da bukatar ta malam Lawal Triumph inda tace za'a iya hukuntashi. https://www.tiktok.com/@tijjani_imam/video/7595580683662282004?_t=ZS-936VWxRKVYe&_r=1
Kalli Bidiyon abin kunyar daya faru tsakanin wannan Balaraben da ‘yar Najeriya a Dubai

Kalli Bidiyon abin kunyar daya faru tsakanin wannan Balaraben da ‘yar Najeriya a Dubai

Duk Labarai
Wannan wata 'yar Najeriya ce a Dubai data dauki hankula bayan da ta bayyana abinda ya faru tsakaninta da wani Balarabe. Ta dauki Balaraben Bidiyon inda yake tambayarta nawa zai bata(yayi Lalata da ita) amma sai tace masa Astagfirullah. Cikin jin kunya ya juya. Abin takaicin shine lamarin ya farune akan titi. Saidai da yawan masu sharhi sun bayyana cewa akwai matan Najeriya da yawa da abinda ke kaisu Dubai din kenan shiyasa duka ake musu irin wannan kallon. https://twitter.com/i/status/2011707650359349366