Wannan Bidiyon ya dauki hankula inda aka ga Wani sarki ya duka Gwiwoyi biyu a kasa yana gaishe da Gwamnan Gombe, Inuwa Yahya.
Lamarin ya farune a wajan wani taro inda ya jawo cece-kuce.
https://twitter.com/i/status/2014056592887455840
Malam Bashir Haruna Dorayi Chiranchi da akawa iyalansa aika-aika a jihar Kano, Ya bayyana cewa, ya bayar da gidansa kyauta ga Gwamnatin jihar Kano dan a gina Islamiya.
Ya bayyana hakane yayin da Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya je masa ziyarar gaisuwa.
A wajan Gwamnan Kano yace Gwamnatin jihar Kano ta dauki nauyin rayuwarsa gaba daya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya jewa Malam Haruna na Chiranchi Dirayi da akawa iyalansa aika-aika gaisuwa.
A yayin ziyarar gwamnan ya bayyana cewa Gwamnatin jihar Kano ta dauki nauyin rayuwar Malam Haruna Chiranci Dorayi gaba daya.
Sannan an biya masa hajji da Umara, sannan za'a dauki nauyin yi masa aure idan ya samu wadda yake so.
Sannan an bashi kyautar gida.
Sanna Gwamnan ya sha Alwashin zartas da hukuncin da kotu ta yankewa wanda ake zargi a lamarin.
Hakanan yace duk ma wasu da aka samu da hannu a irin wannan abu zai saka hannu a zartas musu da hukunci.
Shahararren dan Darika, Alhaji Anisee ya bayyana cewa, a wajan taron Katsina, ya ji wata murya daga sama tace masa An gafarta muku zunubanku.
Yace dan haka duk wanda ya halarci wajan wannan Maulidi an yafe masa zunubansa.
Ya ya bayyana hakane a cikin wani Bidiyo daya saki.
https://www.tiktok.com/@alhajianisee1/video/7597432798240066836?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7597432798240066836&source=h5_m×tamp=1768995372&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&a...
Wannan matar ta bayyana cewa, tana son Malam Haruna Wanda akawa iyalansa aika-aika.
Saidai tace ba zata zauna a Dorayi ba.
Ta dai bayyana cewa, tsakani da Allah take sonshi.
https://www.tiktok.com/@taannabi14/photo/7597584396673092872?_r=1&_t=ZS-93FsqYUGZxR
Tauraruwar fina-finan Kudu, Nkechi Blessing ta bayyana cewa, mazan dake neman aurenta sun kai mutum dubu biyar.
Tace ana ta aika mata sakonnin neman aura kuma ba dama ta canja lambar wayarta saboda ta hadata da facebook.
https://www.youtube.com/watch?v=BTV5azCoWsc
Wannan wani malamin makaranta ne a Najeriya wanda ya ajiye aikinsa ya koma gasa tsire.
Malamin me suna kolawole Ajayi yace gasa tsiren ya fi masa samun rufin Asiri fiye da aikin da yake.
Saidai ba a Najeriya yake gasa tsiren ba yana yi ne a birnin Landan na kasar Ingila.
https://www.tiktok.com/video/7589241432439999766?_t=ZS-93Fjzn64KG5&_r=1
A jiya ne hutudole ya kawo muku yanda Sarki Muhammad Sanusi II ya kirawo Mal. Haruna wanda akawa iyalansa aika-aika a Dorayi zuwa fada ya masa gaisuwa.
Lamarin ya jawo cece-kuce sosai.
Saidai a yanzu, Sarki Aminu Ado Bayero ya tashi ya je yawa Mal. Haruna ta'aziyya inda har ya hada masa da kyautar Naira Miliyan 2.
https://twitter.com/i/status/2013660637943992687
https://twitter.com/i/status/2013650977937649928
Wannan Bafulatanin ya bayyana cewa, Ana zaginsu a matsayin Fulani da tayar da zaune tsaye amma ga Bahaushe yayi aika-aikar da bazu iya yi ba.
Ya bayyana hakane a matsayin martani ga aikaaikar da akawa wata mata da 'ya'yanta a Dorayi Kano.
Yace duk wanda ya sake zagin Fulani sai.....
https://twitter.com/i/status/2013633086106259494
Wannan wani dalibin jami'ar UNILAG dake Legas ne da yayi irin Murnar Ronaldo ta SUI bayan da ya kammala jami'ar da First Class.
Lamarin ya kayar sosai.
https://twitter.com/i/status/2013701011618033820