Monday, December 15
Shadow

Duk Labarai

Hankalin Shugaba Tinubu sam ba akan ‘yan Najeriya yake ba, ya koma tunanin yanda zai ci zabe a 2027>>Inji NLC

Hankalin Shugaba Tinubu sam ba akan ‘yan Najeriya yake ba, ya koma tunanin yanda zai ci zabe a 2027>>Inji NLC

Duk Labarai
Kungiyar kwadago ta NLC ta bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu hankalinshi ba aka 'yan Najeriya dake fama da wahala ake ba, yana kan yanda zai sake cin zabene. Shugaban kungiyar, Joe Ajaero ne ya bayyana hakan a wajan wani taro a Akwa-Ibom. Yace gwamnatocin jihohi dana tarayya suna yiwa ma'ikata sata ta hanyar hanasu hakkokinsu. Sannan ya koka da take 'yancin fadar Albarkacin baki da yace gwanati na yi.
Kasuwar Hannun Jari a Najeriya ta samu tagomashin da bata taba samu ba tun shekarar 1999

Kasuwar Hannun Jari a Najeriya ta samu tagomashin da bata taba samu ba tun shekarar 1999

Duk Labarai
Kasuwar hannun jari a Najeriya ta samu tagomashin da bata taba samu ba tun shekarar 1999. Rahoton yace tun hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mulki, duka hannayen jarin dake kasuwar sun damu tagomashi na kaso 136. Kafar Nairametrrics tace wannan shine habaka irinta ta farko da kasuwar hannun jarin ta samu tun dawowar Najeriya bisa turbar Dimokradiyya.
Kamfanin Simintin BUA ya lusa nunka ribarsa inda ya samu ribar Naira Biliyan 877

Kamfanin Simintin BUA ya lusa nunka ribarsa inda ya samu ribar Naira Biliyan 877

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kamfanin simintin BUA ya samu karuwar kaso 90.5 na ribarsa a shekarar 2024 data kai Naira Biliyan 877, a shekarar 2023, kamfanin ribar Naira Biliyan 460 ya samu. Shugaban kamfanin, Dr Abdul Samad Rabiu ne ya bayyana hakan a wajan babban taron Kamfanin da ya gudana a Abuja. Yace sun samu wannan ribane duk da faduwar darajar Naira.
Ba zan shiga hadakar su Atiku ba saboda ba zasu yi nasara ba, Tinubu ne zai sake cin zabe a 2027>>Inji Tsoho Gwamnan Benue, Ortom

Ba zan shiga hadakar su Atiku ba saboda ba zasu yi nasara ba, Tinubu ne zai sake cin zabe a 2027>>Inji Tsoho Gwamnan Benue, Ortom

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya bayyana cewa, ba zai shiga hadakar jam'iyyar adawa ta ADC ba. Yace ba zasu yi nasara ba, Tinubu ne zai sake cin zabe. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV ranar Litinin. Yace suran na da 'yancin shiga jam'iyyar ta ADC amma shi ka yana nan a jam'iyyar PDP ba zai fita ba. Ortom yace ko da ADC ta yi nasarar magance matsalolin da take fama dasu ba zata iya cin zabe ba.
Kalli Bidiyo: Ko dai auren Sadiya Haruna ba da gaske bane? Wanda ake cewa shine sabon Mijinta(Kilishi) ya fito yace ba gaskiya bane

Kalli Bidiyo: Ko dai auren Sadiya Haruna ba da gaske bane? Wanda ake cewa shine sabon Mijinta(Kilishi) ya fito yace ba gaskiya bane

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A wani lamari na ba zata, mutumin da ya karade kafafen sada zumunta wanda aka yi ta watsa cewa, shine sabon mijin Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna, ya fito yace ba shi bane. Sadiya Haruna dai ta bayyana yin sabin aure bayan rabuwa da tsohon mijinta wanda take kira da Best Choice. Saidai bata bayyana sabon mijin nata ba wanda saidai ta rika nuna Bidiyon su tare amma ba fuska. Da yawa musamma mata sun rika fadin cewa, Sadiya Haruna na da farin jini ganin cewa da aurenta ...
Da Duminsa: Ma’aikatan Npower sun kai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kotu kan hakkokinsu da ba’a kammala biyansu ba

Da Duminsa: Ma’aikatan Npower sun kai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kotu kan hakkokinsu da ba’a kammala biyansu ba

Duk Labarai
Ma'aikatan N-power sun kai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kotun da'ar ma'aikata inda suke neman hakkinsu na shekara guda da ba'a biyasu ba. Lauyan ma'aikatan N-power dinne me suna, Barrister A. A. Hikima ya shigar da karar a madadinsu. Yace wadanda ake kara sun hada da ministan jin kai, da babban lauyan gwamnati da akanta Janar na gwamnati da kuma shugaban hukumar ta N-Power, Mr. Akindele Egbuwalo Ma'aikatan na N-Power sun ce ba'a biyasu hakkokinsu na tsakanin October 2022 da September 2023 ba. Sun ce duk da gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin amma su dai sun yi aikinsu dan haka ya kamata a biyasu.
Kalli Bidiyo: Abincin da nike ajiyewa a gidaja ko gidan Gwamna sai haka>>Inji Gfresh Al-amin

Kalli Bidiyo: Abincin da nike ajiyewa a gidaja ko gidan Gwamna sai haka>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa abincin da yake ajiyewa a gidansa ko gidan Gwamna sai haka. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa inda aka ganshi yana fadar cewa duk abinda matarsa ke so shi take ci. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7529658483554356485?_t=ZM-8yDzGqWKFuC&_r=1
Kalli Bidiyo: Dan Allah masu cewa na sheke su daina, su bari ta gaskiyar ta zo>>Inji Baba Dan audu

Kalli Bidiyo: Dan Allah masu cewa na sheke su daina, su bari ta gaskiyar ta zo>>Inji Baba Dan audu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren dan fim din Hausa, Rabiu Rikadawa wanda aka fi sani da Baba Dan Audu ya bayyana cewa yana rokon masu cewa ya mutu su daina. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya saka a shafinsa na sada zumunta. Yace mutane na ta kiransa da cewa wai an ce ya mutu. Yace dan Allah a bari mutuwar gaskiyar ta zo. https://www.tiktok.com/@rikadawatv/video/7529640124473232696?_t=ZM-8yDy63dGDyv&_r=1 Ya baiwa mutane musamman masoyansa hakuri.
Da Duminsa: Kwankwaso ya bayyana dalilin zuwansa Fadar Tinubu, kuma abin ya bada mamaki sosai

Da Duminsa: Kwankwaso ya bayyana dalilin zuwansa Fadar Tinubu, kuma abin ya bada mamaki sosai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso Ya bayyana abinda suka tattauna da Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. A yau ne dai aka ga Kwankwaso ya je fadar shugaban kasar inda suka gana. Da yake magana da manema labarai bayan ganawar tasu, Kwanwaso yace siyasa ce ta kaishi wajan Tinubu. Sannan ya kara da cewa akwai yiyuwar zasi yi aiki tare shi da Tinubun, saidai bai kara wani cikakken bayani ba akan hakan. Wannan haduwa ta Tinubu da Kwankwaso na...