Wednesday, April 9
Shadow

Duk Labarai

Akwai rashin hankali a kashe-kashen jihar Filato – Gwamnonin arewa

Akwai rashin hankali a kashe-kashen jihar Filato – Gwamnonin arewa

Duk Labarai
Ƙungiyar gwamnonin arewacin Najeriya ta yi Allah wadai da kashe-kashen da wasu mahara suka yi a garuruwan Ruwi da Manguna da Daffo da Josho da Hunti da ke ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato, inda ta bayyana kisan da na rashin hankali. Shugaban ƙungiyar, gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ne ya bayyana haka, inda ya ce harin - wanda ya ci rayukan mutane da dama tare da jikkata wasu ciki har da mata da ƙananan yara - yana bazarana ga zaman lafiya da ci gaban yankin arewacin ƙasar. A wata sanarwa da kakakin gwamnan, Ismaila Uba Misilli ya fitar, gwamnan ya ce, "rayuwar ɗan'adam na da daraja da ta wuce a wulaƙanci," in ji shi kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito. Gwamna Inuwa ya kuma yaba da ƙoƙarin gwamnan jihar Filato Caleb Mutfwang bisa matakan da ya ɗa...
Duk wanda ke samun Naira Dubu daya da dari biyar(1,500) A Najeriya a kullun ba karamin me sa’a bane>>Gwamnatin Tinubu

Duk wanda ke samun Naira Dubu daya da dari biyar(1,500) A Najeriya a kullun ba karamin me sa’a bane>>Gwamnatin Tinubu

Duk Labarai
Dala 10 ba za ta siya maka abinci a Amurka ba, amma $1 za ta baka abinci a Najeriya – Tope Fasua, in ji hadimin Tinubu Dr. Tope Fasua, Mai ba Shugaban Ƙasa Bola Tinubu shawara na musamman kan harkokin tattalin arziki, ya bayyana rikice-rikicen da ke tattare da auna talauci, yayin da yake kare darajar Naira a cikin gida, inda ya kwatanta tsadar rayuwa a Najeriya da ta Amurka. Yayin da yake magana a cikin shirin MicOnPodcast tare da Seun Okinbaloye, Fasua ya bayyana cewa mutane da dama a Najeriya ba su fahimci ma’anar talauci mai fuskoki da dama ba, wanda ake yawan amfani da shi a cikin kididdigar talauci ta duniya. “Wasu mutane ba su fahimci ma’anar talauci mai fuskoki da dama ba,” in ji shi. “Suna ganin kamar yana da muni fiye da talauci na rashin abinci. Abin da ake nufi da talau...
TIRKASHI KALLI BIDIYO: Yan Kaduna Sun Yiwa Bilal Villah Ruwan Duwatsu, Lokacin da yaje gabatar da wasan sallah

TIRKASHI KALLI BIDIYO: Yan Kaduna Sun Yiwa Bilal Villah Ruwan Duwatsu, Lokacin da yaje gabatar da wasan sallah

Duk Labarai
Matashin Mawaki Bilal Villa Ya Sha Ruwan Duwatsu A Kaduna A Yayin Wasan Sallah, Inda Aka Farfasa Masa Mota, Yayin Da Shi Ma Takwaransa, Ngulde Ya Hadu Da Fushin Katsinawa Inda Suka Rotse Masa Kai Da Dutśe A Yayin Wasan Sallah A yayin da ba a san dalilin da ya sa aka fatatti Bilal Villa a Kaduna ba, amma wata majiya ta gano cewa shi Ngulde ya tabo Katsinawa ne, inda a wata ziyarar da ya kai Katisna, yana sauka sai ya bankawa sigari wuta, wanda hakan yana nufin al'adar su ce shan sigari. Kalli Bidiyon anan Kalli Bidiyo anan Kalli Bidiyo anan
INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Matashiyar Likitar Dabbobi, Dakta Sumayya Saeed Ta Rasu A Sokoto Sakamakon Haďaŕìn Mota

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Matashiyar Likitar Dabbobi, Dakta Sumayya Saeed Ta Rasu A Sokoto Sakamakon Haďaŕìn Mota

Duk Labarai
Allah Ya Yi Wa Haziƙar Matashiyar Likitar Dabbobi Kuma Ƴar Kasuwa, Dakta Sumayyah Saeed Abubakar Rasuwa Sakamakon Hatsarin Mota Da Ta Samu Tana Bisa Babur Mai Mota Ya Buge Su A Daren Jiya Asabar A Sokoto. An Yi Jana'izarta Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Gidan Amba, Kusa Da Gadar Bafarawa, Hanyar Zuwa Umaru Shinkafi Polytechnic, Sokoto Yau Lahadi. Allah Ya Jikanta Da Rahama! Daga Jamilu Dabawa
Kasar Burkina Faso ya dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka

Kasar Burkina Faso ya dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kasar Burkina Faso ta dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka. Gwamnatin Mulkin Soji ta shugaban kasar, Ibrahim Traore ce ta bayyana hakan. Ko da a baya ma dai Gwamnatin ta hana Kasar Saudiyya gina mata masallatai inda tace maimakon haka a gina mata masana'antu. Shugaba Ibrahim dai na ta kawo sauyi a gwamnatin kasar tun bayan da ya hau mulki.
Naira Biliyan 233 ta yi batan dabo a hukumar wutar lantarkin Najeriya

Naira Biliyan 233 ta yi batan dabo a hukumar wutar lantarkin Najeriya

Duk Labarai
Kungiyar SERAP dake saka ido kan yanda ake kashe kudin gwamnati ta nemi gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta dakata da karbo bashin Dala Biliyan 1.08 da take shirin yi. Maimakon hakan, Kungiyar ta yi kira ga gwamnatin Tinubu data yi binciken zargin batan makudan kudaden da suka kai Naira Biliyan 233 da ake yi a ma'aikatar wutar lantarki ta Nigerian Bulk Electricity Trading Plc., Abuja. SERAP tace kamata yayi a bincika idan aka samu gamsassun hujjoji game da lamarin duk wanda aka samu da laifi a hukuntashi. Sannan kuma tace idan aka kwato kudaden a yi amfani dasu wajan cike gibin kasafin kudin shekarar 2025. A satin da ya gabata ne dai bankin Duniya ya amince ya baiwa Najeriya bashin Dala Biliyan $1.08 dan amfani da kudin wajan inganta ilimi da gina gidaje da samar da a...
Kalli Bidiyo: Na taba yin Tusa a gaban Saurayina, cewar wannan matashiyar

Kalli Bidiyo: Na taba yin Tusa a gaban Saurayina, cewar wannan matashiyar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata matashiya cikin shahararrun matan dake tattaunawa a wani shirin podcast da ake watsawa a kafafen sadarwa ta bayyana cewa ta taba yin tusa a gaban saurayinta. Da take bayar da labarin yanda lamarin ya faru, tace bata san tusar zata yi kara ba inda kawai ta saki amma sai aka ji. Ta kara da cewa, abin ban haushin ma hadda abokansa a lokacin da lamarin ya faru. Kalli Bidiyon a kasa: https://www.tiktok.com/@kt.view22/video/7489593580831493431?_t=ZM-8vIv9ZQSRZ0&_r=1 ...
Kalli Bidiyon tawagar motocin Kakakin majalisa, Sanata Godswill Akpabio da suka dauki hankula

Kalli Bidiyon tawagar motocin Kakakin majalisa, Sanata Godswill Akpabio da suka dauki hankula

Duk Labarai
Tawagar motocin da aka alakanta da kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio sun dauki hankula a kafafen sada zumunta. Bidiyon lamarin ya dauki hankula sosai inda aka jirgin sama da motar da Akpabio ke hawa a gefe guda da jami'an tsaro. https://www.tiktok.com/@xclusiveimages/video/7477150108711128325?_t=ZM-8vIu1Eix8mF&_r=1 Wasu sun yabeshi inda wasu suka sokeshi
WATA SABUWA: Na Rantse Da Kùŕ’anì Zarģìn Da Ďan Bèllo Ýa Yi Wà Shèik Balà Lau Gaskiýa Nè, Inji Mawallafin Jaridar Wikki Times

WATA SABUWA: Na Rantse Da Kùŕ’anì Zarģìn Da Ďan Bèllo Ýa Yi Wà Shèik Balà Lau Gaskiýa Nè, Inji Mawallafin Jaridar Wikki Times

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} WATA SABUWA: Na Rantse Da Kùŕ'anì Zarģìn Da Ďan Bèllo Ýa Yi Wà Shèik Balà Lau Gaskiýa Nè, Inji Mawallafin Jaridar Wikki Times Dan jaridar ya kaea da cewa "ina da shaidu da Hlhujja akan Sheik Bala Lau, idan ƙarya muke yi masa ya fito ya rantse da Ķur'ani. Kuma ba na tsòron kamu".