Tuesday, February 17
Shadow

Duk Labarai

Wani Bidiyo da aka dauka na fadar shugaban kasa dake Abuja ta sama ya tona Asirin gidan, da yawa na cewa bai kamata a bari Bidiyon ya hau kafafen sada zumunta ba

Wani Bidiyo da aka dauka na fadar shugaban kasa dake Abuja ta sama ya tona Asirin gidan, da yawa na cewa bai kamata a bari Bidiyon ya hau kafafen sada zumunta ba

Duk Labarai
Wani Bidiyo da aka dauka na fadar shugaban kasa, Villa, ya dauki hankula. Bidiyon an daukeshi ne da jirgi marar Matuki ta sama wanda ya nuna kowane sashe na fadar shugaban kasar dake Abuja. Bidiyon ya yadu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga mutane na ta Allah wadai da fadar cewa bai kamata a bari wani ya dauki irin wannan Bidiyon ya yadashi a kafafen sada zumunta ba. Wasu na kafa Misalai da cewa, a kasashen Duniya da suka ci gaba har ma dana Afrika ba za'a bari irin haka ta faru ba. https://twitter.com/afrisagacity/status/2004089422380159165?t=U9mRlPprOZ06tlFgWuiuKQ&s=19
Kalli Bidiyon: Ni ina tare da A’isha Buhari game da abinda ta fada akan Buhari duka gaskiya ne>>Inji Matashi Sarkin Yakin Sunnah

Kalli Bidiyon: Ni ina tare da A’isha Buhari game da abinda ta fada akan Buhari duka gaskiya ne>>Inji Matashi Sarkin Yakin Sunnah

Duk Labarai
Matashi me sunan Sarkin Yakin Sunnah yace yana tare da duk abinda A'isha Buhari ta fada akan Marigayi, Muhammadu Buhari inda yace tafi kowa kusa dashi. Yace masu zaginta duk tafi su son Buhari kuma gaskiya ta fada a Littafin. Yace shin so suke ta yi masa karyane? https://www.tiktok.com/@umarpitykhalid0/video/7587422723895381268?_t=ZS-92Vp9fvRmrZ&_r=1
Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya

Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya

Duk Labarai
Shugaban Israyla, Benjamin Netanyahu a sakon da ya fitar na Kirsimeti, ya nemi a gaggauta daina yiwa Kiristoci muzancin da ake musu a Duniya. Bidiyon kalaman nasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta. Wasu Kiristoci sun bayyana jin dadi sosai da wannan sakon nashi. https://twitter.com/Harmless12345/status/2003953061715468505?t=98A_qhTVu5Un83uAw3FVIw&s=19
Malaman Jinya 16,000 ne suka tsere daga Najeriya zuwa kasar Ingila

Malaman Jinya 16,000 ne suka tsere daga Najeriya zuwa kasar Ingila

Duk Labarai
Rahotanni sun ce malaman jinya 16,000 ne wanda suka yi karatu a Najeriya suka tsere zuwa kasar Ingila suke aiki a can. Hakan ya farune a tsakanin shekarun 2017 zuwa 2025. Kuma Rahoton yace hadda Ungozoma ne ke tserewa daga Najeriyar zuwa kasar Ingila. An samu wannan bayanai ne daga rijistar da kasar Ingilar ta fitar. Wannan na nuni da cewa, Najeriya na fuskantar karancin malaman jinya yayin da 'yan kasar ke tserewa zuwa kasashen Turai dan aiki a can saboda albashi me kyau da ake biya acan din.
Gidan Talabijin din Channels TV na shan suka saboda yanda suka kawo Rahoton abinda ya faru a masallaci jiya a jihar Borno

Gidan Talabijin din Channels TV na shan suka saboda yanda suka kawo Rahoton abinda ya faru a masallaci jiya a jihar Borno

Duk Labarai
Kafar Channels TV suna shan suka saboda yanda suka rubuta Rahoton abinda ya faru a masallaci a jihar Borno jiya. Abin fashewa ya fashe a masalacin jihar Borno inda wasu suka rasa rayukansu, wasu kuma suka jikkata. Saidai Channels TV a rahoton data kawo tace abin fashewar ya fashene a Maiduguri yayin da ake bikin Kirsimeti. Da yawa dai sun zargi Channels TV da Munafurci saboda bas saka cewa a masallaci abinnya faru ba hakanan wasu na cewa babu abinda ya hada tashin abin fashewar da Kirsimeti tunda ba a coci ya faru ba. https://twitter.com/abdool_moh/status/2003928512697127192?t=dGCUI_2x8o4uCjHm8S_MRw&s=19
Hattara: Musulmai da yawa na cin Alade ba tare da sun sani ba, inji Malam Triumph

Hattara: Musulmai da yawa na cin Alade ba tare da sun sani ba, inji Malam Triumph

Duk Labarai
Malam Lawal Triumph ya bayyana cewa, ya ji wani malami na wa'azin cewa akwai wani abu da ake sayarwa wanda da Alade ake yinsa kuma mutanen mu musulmai na ci. Yace amma malamin bai fito da abin fili ba watakila saboda yana tsoron kada kamfanin su kaishi kara ne. Malam yace tun da dai ba da sanin mutane ke ci ba, basu da laifi. https://www.tiktok.com/@taskarmalanlawantriumph/video/7587549699377302804?_t=ZS-92VaLuRO7iS&_r=1
Dr. Ahmad Gumi ya maka wasu masu Amfani da facèbòòk a kotu bisa zargin bata masa suna

Dr. Ahmad Gumi ya maka wasu masu Amfani da facèbòòk a kotu bisa zargin bata masa suna

Duk Labarai
Malamin addinin Islama, Dr. Ahmad Gumi ya maka wasu mutane 2 a kotu saboda zargin bata masa suna. Malam ya shigar da karanne ta hannun lauyansa, Suleiman Danlami Lere, Esq., kuma wadanda ake Tuhuna sune George Udom da- Bello Isiaka. Ana zarginsu da yada wani rubutu da suka dangantashi da Sheikh Gumi inda suka ce wai yawa sabon Ministan tsaron, Christopher Musa barazanar cewa wai idan bai daina kaiwa Tshàgyèràn Dhàjì hare-hare ba, zai kaiwa iyalansa hari. Sheikh Gumi yace wannan rubutu karyane kuma bashi yayi shi ba. https://twitter.com/el_uthmaan/status/2003886918912651402?t=Ktz8lxPRke7IGbeFjVhmyQ&s=19