Saturday, December 13
Shadow
Wallahi idan na Rubutawa Sheikh Guruntum shafi guda na Larafci ba bu wasali ya iya karantawa daidai na yadda ya zama malamina>>Inji Malam Abdulfatahi Sani Tijjani

Wallahi idan na Rubutawa Sheikh Guruntum shafi guda na Larafci ba bu wasali ya iya karantawa daidai na yadda ya zama malamina>>Inji Malam Abdulfatahi Sani Tijjani

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malam Abdulfatahi Sani Tijjani ya bayyana cewa, Idan ya rubutawa Sheikh guruntum Larabci shafi daya babu wasali ya karantashi babu matsala ya yadda ya zama malaminsa. Ya bayyana hakane a wajan wani Karatu da ya gabatar inda yake kalubalantar malamai dake goyon bayan Malam Lawal Triumph. https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7556791540681673995?_t=ZS-90GYvK8ssNN&_r=1
Tambaya: Matar aure ce ta gayyaceni zuwa gidanta tace mijinta baya iya biya mata bukata amma yace yas yafe mata ta nemi wanda zai biya mata bukata shine na yi

Tambaya: Matar aure ce ta gayyaceni zuwa gidanta tace mijinta baya iya biya mata bukata amma yace yas yafe mata ta nemi wanda zai biya mata bukata shine na yi

Duk Labarai
Wani mutum ya aikawa Malam Aminu Ibrahim Daurawa da tambayar cewa, wata matar aure ta gayyaceshi gidanta ta nemi yayi lalata da ita. Tace masa mijinta baya iya biya mata bukata, amma yace ya yafe mata ta nemi wani ya rika biya mata bukata. Yace yayi amma yana tambayar shin yana da zunubi ganin cewa Mijin yace ya yafe? Saurari amsar Malam a Bidiyon kasa: https://www.tiktok.com/@nurasara531/video/7557091029283818760?_t=ZS-90GHgohPxth&_r=1
Sojoji kadau ba zasu iya magance matsalar tsaron Najeriya ba>>Inj Shugaban Sojoji, Janar Christopher Musa

Sojoji kadau ba zasu iya magance matsalar tsaron Najeriya ba>>Inj Shugaban Sojoji, Janar Christopher Musa

Duk Labarai
Shugaban Hedikwatar tsaro ta kasa, Christopher Musa ya bayyana cewa, Sojoji kadai ba zasu iya magance matsalar tsaro a Najeriya ba. Ya nemi hadin kan al'umma wajan magance matsalar tsaro ta kungiyar B0k0 Hàràm. Ya bayyana hakane a Abuja wajan kaddamar da littafin tsohon shugaban hedikwatar tsaro, Lucky Irabor. Yace aikin sojoji wajan samar da tsaro baya wuce kaso 25 zuwa 30. Yace hadin kai na da muhimmanci sosai wajan magance matsalar tsaro. Ya bayar da misali da kasar Singapore wadda yace sun samu ci gaban matsalar tsaro ne ta hanyar hadin kai da son juna, inda yace Najeriya ma sai an yi akan.
Najeriya ta zo ta biyu a yawan mutane matalauta a Duniya

Najeriya ta zo ta biyu a yawan mutane matalauta a Duniya

Duk Labarai
Tsohon shugaban Hukumar kididdiga ta kasa, NBS, Yemi Kale ya bayyana cewa, Najeriya ce ta biyu bayan India da ta fi kowace lasa yawan matalauta. Yace akwai matalauta Miliyan 89 a Najeriya wanda hakan yana nufin kaso 40 na 'yan Najeriya matalauta ne. Ya bayyana hakane a cikin sakoshi na ranar 'yanci. Yace babban abinda ke kawo Talauci shine yanda gwamnati bata yin tsare-tsare masu kyau.
Ku kara Hakuri da shugaba Tinubu an kusa fara cin ribar wahalar da ake sha>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio

Ku kara Hakuri da shugaba Tinubu an kusa fara cin ribar wahalar da ake sha>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio ya baiwa 'yan Najeriya hakuri inda yace su kara dariya kan wahalar da ake sha inda yace dadi na nan tafe. Akpabio ya ce suna sane da irin wahalar da ake sha dan haka suke ara baiwa mutane hakuri, yace tuni har matakan da gwamnatin Tinubu ta dauka sun fara samar da sakamako me kyau. Ya bayyana hakane a sakonsa na ranar 'yancin Najeriya.
Darajar naira na farfaɗowa

Darajar naira na farfaɗowa

Duk Labarai
Farashin dalar Amurka na ci gaba da sauka a Najeriya, inda a wasu kasuwannin bayan fage ake sayar da dalar daya a kusan naira 1,450. Wannan farashi ya yi kasa idan aka kwatanta da na makonnin baya, inda darajar dala ta kai har naira 1,560 a wasu wuraren. A jihar Kano, cibiyar harkokin kasuwancin arewacin Najeriya, masu hada-hadar kudaden kasashen ketare sun tabbatar da cewa farashin dalar na ta sauka a kullum. Shugaban ƙungiyar masu canjin kuɗaɗen waje a jihar, Alhaji Sani Salisu Dada, ya ce, "Dangane da faduwar darajar dala, kusan sati biyu kenan a kowace rana tana karyewa. Idan aka duba baya, dalar ta kai kusan naira 1,560, amma a yau Babban Bankin ƙasa yana sayarwa a kan naira 1,466, yayin da kasuwar bayan fage take a naira 1,450." "A halin yanzu farashinmu ya fi armashi, sa...
Kalli Bidiyo: Awara nake toyawa a kofar Gidanmu amma naga wata kawata na saka kaya masu tsada shiyasa na shiga Harkar Fim>>Inji A’isha Najamu

Kalli Bidiyo: Awara nake toyawa a kofar Gidanmu amma naga wata kawata na saka kaya masu tsada shiyasa na shiga Harkar Fim>>Inji A’isha Najamu

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, A'isha Najamu ta bayyana cewa daga jihar Jigawa take, Garki Gari. Sannan tace Wara take toyawa a kofar Gidansu amma daga baya ta fara ganin kawarta da kaya masu tsada, shiyasa itama ta shiga fim. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita. Kalli Bidiyon hirar anan: https://www.tiktok.com/@abdooltilde40/video/7556371413788118280?_t=ZS-90FfDaVTV57&_r=1
Na Gano cewa: Yawanci mazan Kano basa iya ciyar da matansu, sannan ana yiwa yara mata auren wuri>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Na Gano cewa: Yawanci mazan Kano basa iya ciyar da matansu, sannan ana yiwa yara mata auren wuri>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Duk Labarai
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya ce dole ne a gyara zamantakewar aure a tsakanin ma'auarata a jihar Kano kasancewar matsalar ce ta fi damun al'ummar jihar Kano. Sarkin na Kano ya ce ƙararrakin ciyarwa su ne kaso mafi yawa na shari'o'in aure da aka fi samu cikin kotunan jihar a shekarun baya-bayan nan. Wannan wani ɓangare ne na kundin binciken digiri na uku na dokar shari'ar Musulunci da Khalifa Muhammadu Sanusi ya rubuta bayan kammala karatunsa a Jami'ar London. Auren kananan yara Sarki Muhammadu Sanusi ya ce wani abun da ya fahimta shi ne idan ana son a kawo ƙarshen yi wa ƙananan yara aure dole ne sai gwamnati ta taka muhimmiyar rawa. "Har yanzu ina kan ra'ayin lallai ya kamata a bar yarinya sai ta girma a yi mata aure. Kuma a cikin bincike abubuwa da dama sun bayy...