Friday, December 5
Shadow
Anya wannan malamin gaskiyane kuwa, Yayi Ikirarin za’a iya tayar da matacce ta hanyar kuran Sunan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Anya wannan malamin gaskiyane kuwa, Yayi Ikirarin za’a iya tayar da matacce ta hanyar kuran Sunan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Duk Labarai
Wannan malamin da ya jawo cece-kuce saboda ikirarin cewa idan aka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi wafati mutum ba zai koma gida Lafiya ba. A yanzu ya kara yin wata magana cewa, wai da fadar sunan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) za'a iya tayar da matacce ko da ya kai shekaru 100 da rasuwa. https://twitter.com/MasterMaliq/status/1994791964026278188?t=hIETGW2ENAC3BiNgvsfukg&s=19 Da yawa dai sun karyata wannan ikirari nasa.
Kalli Bidiyon:Magidanci ya ga Bidiyon matarsa da wani a Otal

Kalli Bidiyon:Magidanci ya ga Bidiyon matarsa da wani a Otal

Duk Labarai
Wani magidanci ya koka da cewa a yayin da yake Kasuwa yna neman kudi, matarsa na zuwa otal tana lalata da wani dan ya sai mata wayar iPhone. Ya wallafa Bidiyon matar tasa da ya gani suna rungumar juna ita da Kwarton nata. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1994293917760508333?t=IdOo_MxWwc-HGgLw-j1sTg&s=19 Saidai matar ta fito tace ba'a kai ga daura musu aure ba, dan haka ita ba matarsa bace. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1994887156511199668?t=xKsN1WPa5xBFNj4-1Q41xg&s=19
Maganar Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya karyace>>Inji Most Rev. Matthew Kukah

Maganar Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya karyace>>Inji Most Rev. Matthew Kukah

Duk Labarai
Limamin Kirista, Most Rev. Matthew Kukah ya bayyana cewa rahoton yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi ba gaskiya bane. Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya halarta a Kaduna. Yace niyyar kashe-kashen da ake yi a Najeriya ba na Khisan Kyiyashi bane. Yace ko da yawan coci-coci da aka ce ana konawa duk shekara shima karyane bai san inda aka samu wadancan bayanai ba. Bishop Kuka a baya ya sha suka a tsakanin Kiristoci bayan da yace kada a saka Najeriya cikin kasashen da akewa Kiristoci Khisan Kyiyashi.
Wani bawan Allah ya baiwa Amani Kyautar Naira Miliyan 2, Fadila H Aliyu ta sha Alwashin riketa

Wani bawan Allah ya baiwa Amani Kyautar Naira Miliyan 2, Fadila H Aliyu ta sha Alwashin riketa

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen sada zumunta, Fadila H. Aliyu tasha Alwashin daukar Amani dan ta riketa. Tace da na kowane inda ta bayyana cewa zata rike Amani har ta girma ta zama ta gari. Hakan na zuwane bayan da aka bayyana Bidiyon tsiraici wanda aka ce na Amanine amma ta fito ta karyata. Fadila tace bayan sanar da aniyarta ta rike Amani, an samu wani ya bata kyautar Naira Miliyan 2 ta ja jari. .
Kalli Bidiyon: An bayyana sunan wanda yawa Amani Bidiyon Tsyràìchy

Kalli Bidiyon: An bayyana sunan wanda yawa Amani Bidiyon Tsyràìchy

Duk Labarai
Naomi Capacity ta yi ikirarin cewa, Mazakutar da aka ga Amani nasha ta Saurayinta ne me auna Usha. Ta yi zargin cewa shine ya ci amanar Amani. Ta kuma ce an dauki Bidiyon na tsiraicin amanine bata cikin hayyacinta inda tace an bata kwaya ta sha kamin a mata Bidiyon. Bidiyon dai ya fito yana ta yawo inda ake zargin cewa, Amani ce aka gani tana tsotsar mazakutar wani, saidai Amani ta karyata cewa ba ita bace sharri aka mata inda tace bata yafe ba. https://www.tiktok.com/@naomikfr0j3/video/7577735172527885589?_t=ZS-91oXrEGbYm1&_r=1