Thursday, December 18
Shadow
Kalli Bidiyo: Shima Sanata Godswill ya yi subutar baki inda yace an yi jana’izar Tinubu maimakon yace Buhari

Kalli Bidiyo: Shima Sanata Godswill ya yi subutar baki inda yace an yi jana’izar Tinubu maimakon yace Buhari

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai Sanata Godswill Akpabio yayin da yake jinjinawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan kokarin da yayi a wajan jana'izar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari. Yace Jana'izar Bola Ahmad Tinubu maimakon yace Jana'izar Muhammadu Buhari amma daga baya ya gyara. https://twitter.com/chude__/status/1948078426742768092?t=EgDjXP4KLSZ0W1OR7t0Yaw&s=19 A baya dai Gwamnan Imo, Hope Uzodinma shima yayi wannan subutar baki.
KALLI DA DUMI-DUMINSA: Yanda Matashi Ya Hau Kan Karfen Sabis, Yace Bazai Sauko Ba Sai Dan Gwamnan Bauchi, Shamsudeen Ya Amince Zai FitoTakarar Sanata

KALLI DA DUMI-DUMINSA: Yanda Matashi Ya Hau Kan Karfen Sabis, Yace Bazai Sauko Ba Sai Dan Gwamnan Bauchi, Shamsudeen Ya Amince Zai FitoTakarar Sanata

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Daga Muhammad Kwairi Waziri Wani matashi a unguwar Nasarawa da ke Bauchi ya janyo hankalin jama’a bayan ya hau saman karfen sabis yana ƙoƙarin janyo kulawar jama’a da gwamnati. Matashin ya bayyana cewa ba zai sauko ba sai dai in Dan Gwamna Bauchi, Shamsudeen Bala Mohammed, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Sanata a 2027. Lamarin ya janyo ɗimbin mutane da suka taru domin kallo, yayin da jami’an tsaro da na hukumar bada agajin gaggawa suka isa wajen domin shawo ka...
Kalli Bidiyo: Sojojin Najeriya sun nuna irin abinci dan kadan da aka basu bayan an turasu zuwa aikin tsaro na tsawon wata daya, da yawa sun tausaya musu

Kalli Bidiyo: Sojojin Najeriya sun nuna irin abinci dan kadan da aka basu bayan an turasu zuwa aikin tsaro na tsawon wata daya, da yawa sun tausaya musu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wasu Sojojin da aka aika samar da tsaro na tsawon wata daya amma aka basu abinci dan kadan lamarin ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta bayan da suka dauki Bidiyo suka yada. Sun ce abincin ma sai da aka karbi kudi a hannunsu kowa dubu 60 amma aka kawo musu wannan abincin dan kadan. Sunce kifi 5 aka kai musu da sai bokitin fenti na Garin Kwaki da wake, Doya guda 4, Lita daya ta man ja, karamin buhun shinkafa, Semolina me girman 10kg. https://twitter.com/instablog9ja/s...
Kalli Bidiyo Da Duminsa: Dandanzon jama’ar da Rotimi Amaechi ya tara a jihar Rivers yayin da ya kai ziyara ofishin jam’iyyar ADC na jihar

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Dandanzon jama’ar da Rotimi Amaechi ya tara a jihar Rivers yayin da ya kai ziyara ofishin jam’iyyar ADC na jihar

Duk Labarai
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya kai ziyara ofishin jam'iyyar ADC a jihar Rivers. Tun a filin jirgin sama na jihar ya fara tara mabiyansa inda suka masa rakiya zuwa ofishin jam'iyyar ADC. A jawabinsa, yace jiharsu ta saba da rubuta sakamakon zabe ba tare da la'akari da kuri'un mutane da aka kada ba. Yace dolene a dakatar da hakan. Amaechi na daga cikin gamayyar 'yan Adawa da suka fice daga jam'iyyar APC zuwa jam'iyyar ADC. https://twitter.com/PH_Socials/status/1947987969366749260?t=Hn4yL8u9zW165A27Bu7DQw&s=19
Wallahi idan Jam’iyyar su Atiku ta karbi mulki sai kun ce gara Tinubu dasu>>Sheikh Musa Asadussunnah

Wallahi idan Jam’iyyar su Atiku ta karbi mulki sai kun ce gara Tinubu dasu>>Sheikh Musa Asadussunnah

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya bayyana cewa, idan sabuwar jam'iyyar su Atiku ta ci zabe, sai an ce gara Tinubu dasu. Malam yace nan gaba Tinubu saboda abin arzikin da yawa Najeriya sai an sakashi a kan kudin Najeriya irin yanda akawa su sardauna. https://www.tiktok.com/@sadiqaligana/video/7527050739751996677?_t=ZS-8yGmb7fb7g1&_r=1 7
A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama’a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya

A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama’a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya

Duk Labarai
A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama'a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya Sadiq Zololo ya kara da cewa misali kamar shi ya yana son shiga cikin abokansa ko 'yan uwansa a yi hira amma tun kafin a fara hira mutum zai soma gabatar maka da bukatunsa. Kuma idan ba ka bayar ba a yi fushi da kai.
Wasan Kwaikwayo ne ya kawo Sanata Natasha Akpoti majalisa har ta yi kokarin shiga>>Inji majalisar Dattijai

Wasan Kwaikwayo ne ya kawo Sanata Natasha Akpoti majalisa har ta yi kokarin shiga>>Inji majalisar Dattijai

Duk Labarai
Majalisar Dattijai ta Najeriya ta bayyana cewa, Wasan Kwaikwayo ne ya kai sanata Natasha Akpoti majalisar a jiya talata har take kokaron shiga ciki. Majalisar ta bayyana hakane ta bakin me magana da yawuntaz Sanata Yemi Adaramodu a hirar da aka yi dashi. Yace ko da akwai hukuncin kotu, ba sanata Natasha Akpoti bace da kanta zata zartar dashi ba. Yace akwai wakilin kotu da ya kamata ya kaiwa majalisar takardar hukuncin da ootun ta yi. A jiya talata ne dai Sanata Natasha Akpoti ta yi yunkurin shiga majalisar da karfin tsiya amma abin ya faskara.
Shugaban FRSC ya koka kan rashin ɗa’a da cin hanci a tsakanin jami’an hukumar

Shugaban FRSC ya koka kan rashin ɗa’a da cin hanci a tsakanin jami’an hukumar

Duk Labarai
Shugaban FRSC ya koka kan rashin ɗa’a da cin hanci a tsakanin jami’an hukumar. Shugaban Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC), Shehu Mohammed, ya bayyana damuwa kan ƙaruwar rashin ɗa’a da cin hanci da shan miyagun ƙwayoyi daga wasu jami’an hukumar, yana mai gargadin cewa hakan na iya lalata amincewar jama’a da mutuncin hukumar. A yayin taron tsakiyar shekara da aka gudanar a Abuja, Mohammed ya umurci manyan jami’ai da su dauki matakai kan wadannan kalubale tare da tabbatar da ladabtarwa da gaskiya a tsakanin ma’aikata. Ya ce hukumar za ta ladabtar da wadanda suka sabawa ka’idoji tare da yabawa masu bin doka domin karfafa gwiwa. Shugaban FRSC ya bayyana cewa gwamnati ta amince da gyaran dokar hukumar da zai sauya sunanta zuwa Nigeria Road Safety Commission, tare da fadada aikin...
Kalli Bidiyo: Na bar Musulunci na koma Kirista>>Inji Shahararren dan Tiktok Peller, Ji Dalilinsa

Kalli Bidiyo: Na bar Musulunci na koma Kirista>>Inji Shahararren dan Tiktok Peller, Ji Dalilinsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok Peller wanda asalin sunansa Habibu ne ya bayyana cewa ya bar Musulunci zuwa Kirista. Ya bayyana cewa dalilinsa shine bulalar da aka rika masa saboda zuwa islamiya. Yace ana kaishi a zane masa mazaunai. Saidai wasu na ganin cewa ba wannan ne dalilinsa na barin musulunci ba, ya bar Musulunci ne saboda Budurwarsa, Jarvis. Dakili kuwa shine sun taba yin Bidiyo tare suna gaddama akan addininsa. wasu kuwa na ganin ya bar musulunci ne sabod...
Kalli Hotuna Da Duminsu: Yadda Shirye-shiryen Komawar Kwankwaso APC Ya Kan Kama A Faɗin Jihar Kano Yanzu Haka

Kalli Hotuna Da Duminsu: Yadda Shirye-shiryen Komawar Kwankwaso APC Ya Kan Kama A Faɗin Jihar Kano Yanzu Haka

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} YANZU-YANZU: Yadda Shirye-shiryen Komawar Kwankwaso APC Ya Kan Kama A Faɗin Jihar Kano Yanzu Haka Menene ra'ayinku?