Thursday, December 18
Shadow
Kalli Bidiyo: Nan gaba malamannan dake baiwa Buhari kariya cewa zasu yi ba Hisabi>>Inji Fatima

Kalli Bidiyo: Nan gaba malamannan dake baiwa Buhari kariya cewa zasu yi ba Hisabi>>Inji Fatima

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Fatima wadda 'yar Shi'a ce ta bayyana cewa, nan gaba malaman da ke baiwa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari kariya zasu fito su ce ba Hisabi. Ta bayyana hakane a matsayin martani ga Sheik Musa Asadussunnah wanda yace ba sai wanda aka ciwa hakki ya yafe ba sannan Allah zai yafe. Ta yi kira ga malaman da su ji tsoron Allah. Kalli Bidiyon anan
Kalli Bidiyo: Buhari na da gaskiya akan kanshi, amma kuma yana kallo aka rika satar kudin ‘yan kasa bai hana ba>>Inji Farfesa Alkasum Abba

Kalli Bidiyo: Buhari na da gaskiya akan kanshi, amma kuma yana kallo aka rika satar kudin ‘yan kasa bai hana ba>>Inji Farfesa Alkasum Abba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Farfesa Alkasum Abba ya bayyana cewa, tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari yana da gaskiya akan kansa. Yace amma kuma wanda suka masa aiki dake kusa dashi sun rika satar kudin 'yan Najeriya ba tare da ya iya hanasu ba. Yace shugabanci ba kawai ace mutum yana da gaskiya ba shikenan dolene ya zamana idan ka aikata ba daidai ba ya rika magana. Yace a zamanin mulkin Buhari na soja, haka aka rika jefar da kayan sana'a na masu gasa masara da masu tuyar kosai a bakin titi....
Rashin Buhari yasa ‘yan CPC na shirin ficewa daga jam’iyyar APC

Rashin Buhari yasa ‘yan CPC na shirin ficewa daga jam’iyyar APC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, Rashin tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari yasa jam'iyyar APC na fuskantar ficewar 'yan jam'iyyar CPC daga cikinta. Rahoton yace tuni 'yan CPC suka fara ficewa daga APC zuwa sabuwar jam'iyyar hadaka ta ADC. Kakakin ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyanawa manema labarai cewa, 'yan CPC dayawa dake cikin APC sun koma jam'iyyar ta ADC. Hakan na zuwane bayan da tsohon shugaban kasa, Abdulsalam Abubakar yace mutuwar Buhari zata canja fasalin siyasa...
A Saudiyya zan ci gaba da zama har karshen Rayuwata>> Cristiano Ronaldo

A Saudiyya zan ci gaba da zama har karshen Rayuwata>> Cristiano Ronaldo

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron kwallon kafa, Cristiano Ronaldo ya bayyana cewa, a kasar Saudiyya zai ci gaba da zama har zuwa karshen rayuwarsa. Haka ya bayyana ne a wata hira da aka yi dashi. Ronaldo ya tsawaita kwantirakinsa a kungiyar kwallo ta Alnasr har zuwa shekarar 2027. Da yawa dai nawa Ronaldo fatan ya musulunta.
Kalli Bidiyo: Siyasa ba da gaba ba Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare da Ministan tsaro, Bello Matawalle na tafawa a wajan jana’izar Buhari

Kalli Bidiyo: Siyasa ba da gaba ba Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare da Ministan tsaro, Bello Matawalle na tafawa a wajan jana’izar Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An hango gwanan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare tare da tsohon Gwamnan jihar, Ministan tsaro, Bello Matawalle suna tafawa a wajan jana'izar Buhari. https://twitter.com/dipoaina1/status/1945503948132999325?t=Jg5dgB4Z26DDytL_qGxv-A&s=19 Lamarin yasa mutane na cewa dama manyan 'yan siyasa basa gaba tsakanin junansu.
Za’a yi zaman majalisar zartaswa na musamman dan Karrama shugaban Buhari a yau

Za’a yi zaman majalisar zartaswa na musamman dan Karrama shugaban Buhari a yau

Duk Labarai
A yau, Alhamis, za'a yi zaman majalisar zartaswa dan karrama tsohon shugaba kasa, Marigayi Muhammadu Buhari wanda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai jagoranta. Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a sanarwar da ya fitar ta shafinsa na Facebook. A ranar Lahadin data gabata ne dai tsohon shugaban kasar ya rasu a landan yana da shekaru 82. An kuma binneshi a mahaifarsa Daura.
Bidiyo: Masu cewa basu Yafewa Buhari ba: To babu inda Allah ko Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace sai wanda aka zalunta ya yafe kamin Allah ya yafe>>Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah

Bidiyo: Masu cewa basu Yafewa Buhari ba: To babu inda Allah ko Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace sai wanda aka zalunta ya yafe kamin Allah ya yafe>>Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya bayyana cewa babu inda Allah ko Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yace wai sai me hakki ya yafe hakki kamin Allah ya yafewa wanda ya dauki hakkin. Malam yace idan aka ce haka ai Allahn taka na Allah bai cika ba kenan. Ya soki 'yan shi'a masu cewa gara Benjamin Netanyahu da Buhari. https://www.tiktok.com/@ibrahimbichi01/video/7527196596983942418?_t=ZM-8y5vUPrUk0D&_r=1
Bidiyo: Ji yanda jikar Buhari ta bayana irij rasuwar da yayi wanda yasa masoyansa ke ta Hamdala

Bidiyo: Ji yanda jikar Buhari ta bayana irij rasuwar da yayi wanda yasa masoyansa ke ta Hamdala

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jikar tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari me suna Sa'adatu Muhammad ta bayyana irin rasuwar da kakanta yayi. Sa'adatu tace ya rasu yana kalmar shahada kuma ko shakuwa bai yi ba. Ta bayyana hakane a hirar da BBChausa suka yi da ita inda tace yayi cikawa me kyau. Tace game da yanda ya gudanar da mulki, a kullun Talaka ne a bakinsa, ya ki yadda a cire tallafin man fetur sannan ya bayar da tallafi ga manoma. Kalli Hirar anan
Ji bayani dalla-dalla Abin da ya sa na fice daga PDP – Atiku

Ji bayani dalla-dalla Abin da ya sa na fice daga PDP – Atiku

Duk Labarai
" Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP. A wata sanarwa da ya fitar mai kwanan watan ranar 14 ga watan Yulin 2025, Atiku Abubakar ya ce "ina sanar da jama'a ficewata daga jam'iyyar PDP ba tare da ɓata lokaci ba." "Ina son yin amfani da wannan damar na bayyana godiyata ga jam'iyyar ta PDP bisa irin damarmakin da ta ba ni: Na yi mataimakin shugaban ƙasa karo biyu a jam'iyyar sannan na yi takarar shugaban ƙsa karo biyu a PDP. A matsayina na ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa jam'iyyar ta PDP, saboda haka akwai sosa rai ƙwarai dangane da ɗaukar wannan hukunci." In ji Atiku. Dangane kuma da dalilin da ya sa tsohon mataimakin shugaban na Najeriya ya bar jam'iyyar a wannan lokaci sanarwar ta ce: Dole ne na raba gari da jam'i...
Ana ta yabawa Ambasada Lawal Kazaure saboda irin biyayyar da yawa Buhari, har jiya bai bar gefen Buhari ba

Ana ta yabawa Ambasada Lawal Kazaure saboda irin biyayyar da yawa Buhari, har jiya bai bar gefen Buhari ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"border":1,"transform":1,"square_fit":3},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Ambasada Lawal Kazaure wanda hadimin Buhari ne me biyayya sosai a gareshi na ta shan yabo a wajan musamman magoya bayan Buharin. Sun yabeshi da cewa mutum ne wanda ya nuna biyayya sosai ga Buhari. Hadimin Buhari a kafafen sada zumunta Bashir Ahmad ya bayyana cewa, biyayyar da mutane ke gani ta Lawal Kazaure ga Buhari kadan ce. A zahiri ta fi yawa.