Allah Sarki: Kalli Bidiyonsa inda ya fashe da kuka bayan da ya dauki kudin da ya dade yana tarawa ya buga càcà cewa Manchester City zata ci Manchester United
Wannan wani dan cacar Bet Naija ne da ya buga caca cewa Manchester City zata ci Manchester United saidai kuma hakan bata faru ba ya tafka Asara.
Manchester United ce ta yi nasara a wasan.
An ganshi yana ta kuka bayan da aka tashi wasan.
https://twitter.com/i/status/2013194442090352728








