Friday, December 5
Shadow
An yiwa wayoyin Dangote da abokinsa Otedola kutse inda aka ce sai sun biya kudi za’a mayar musu

An yiwa wayoyin Dangote da abokinsa Otedola kutse inda aka ce sai sun biya kudi za’a mayar musu

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, an yiwa wayoyin Attajiran Najeriya, Aliko Dangote dana Abokin Femi Otedola Kutse. Masu kutsen kuma sun nemi sai an biya su makudan kudade kamin su mayarwa da attajiran iko da wayoyin nasu. Rahoton wanda jaridar Thecable ta Ruwaito yace Sau daya aka yiwa Wayar Otedola kutse yayin da watar Dangote an masa kutse sau biyu. Dangote da Otedola dai aminai ne wanda a wasu lokutan ma sukan kira kansu da 'yan uwa.
Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda aka Dambhace aka baiwa hammata iska tsakanin jami’an tsaron gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed da jami’an tsaron da aka Jibge dan su hana Gwamnan shiga Hedikwatar Jam’iyyar PDP

Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda aka Dambhace aka baiwa hammata iska tsakanin jami’an tsaron gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed da jami’an tsaron da aka Jibge dan su hana Gwamnan shiga Hedikwatar Jam’iyyar PDP

Duk Labarai
Bidiyo ya nuna yanda aka Dambace ake turereniya tsakanin jami'an tsaron gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed da jami'an tsaron da aka jibge a kofar Hedikwatar jam'iyyar PDP aka hana gwamnan shiga. https://twitter.com/thecableng/status/1990727143794380959?t=0ZELq9glcABLviuvZvK_Ug&s=19 Daga karshe dai jami'an tsaron gwamnan Bauchinne suka yi Nasara inda suka bude kofar Hedikwatar Jam'iyyar da karfin tsiya suka shiga. Kalli Bidiyon anan https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1990730732902236267?t=W-G6_S5crLOpu0uO3jpX9A&s=19 Shima Gwamnan an ganshi yana ture wasu.
Allah Sarki: Ji Abinda kanin Marigayi, Janar Mohammad Iba yace kan rasuwarsa

Allah Sarki: Ji Abinda kanin Marigayi, Janar Mohammad Iba yace kan rasuwarsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kanin Marigayi, Janar Muhammad Uba da mayakan ÌŚWÀP suka Hallaka me suna Yahya, ya hau kafar sada zumunta inda ya nuna Alhinin rashin yayansa. Yace duk da a hukumance ba'a sanar dasu ba amma yana fatan Allah ya jikansa. Da yawa dai sun rika masa addu'a da datan Allah ya jikansa. https://twitter.com/Itz_yahaya/status/1990503175804367110?t=nm7GMs2L8FERYxeqpF-pJw&s=19 https://twitter.com/Itz_yahaya/status/1990518806364762608?t=d0alxwprhKyb5Lo3Zk3w0Q&s=19
BBC na shan suka saboda karyar da suka yi akan Ghakwuwah da daliban makaranta na jihar Kebbi

BBC na shan suka saboda karyar da suka yi akan Ghakwuwah da daliban makaranta na jihar Kebbi

Duk Labarai
Kafar yada labarai ta BBC bangaren Turanci na shan suka saboda karyar da suka yi a rahoton da duka wallafa game da garkuwa da dalibai 'yan mata na jihar Kebbi. BBC ta bayyana a rahoton cewa, an yi musayar wuta ne da 'yan Bindigar da suka yi garkuwa da daliban. Saidai da yawa sun bayyana cewa labarin ba haka yace ba, 'yan Bindigar sun yi harbe-harbe ne kamin sace daliban. Har kafar X da suka wallafa labarin akai ma ta karyata wannan ikirarin na BBC. https://twitter.com/BBCWorld/status/1990417085969621207?t=qeiP1Y1AFXVjtKChF7ELtw&s=19
Daya daga cikin ‘yan majalisar Amurka da ke Zuga Trump akan Najeriya na shan suka bayan da yace Garin da aka yi Gharkuwa da ‘yan mata ‘yan Makaranta a jihar Kebbi garin Kiristane

Daya daga cikin ‘yan majalisar Amurka da ke Zuga Trump akan Najeriya na shan suka bayan da yace Garin da aka yi Gharkuwa da ‘yan mata ‘yan Makaranta a jihar Kebbi garin Kiristane

Duk Labarai
Dan majalisar Amurka, Riley M. More dake zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump akan Najeriya yace 'yan mata 'yan makaranta da aka yi garkuwa dasu a jihar Kebbi garin Kirista ne. Hakan ya jawo masa suka da Allah wadai. Daya daga cikin wadanda suka mayar masa da martani, akwai tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad inda yace garin da aka sace daliban ba garin Kirista bane, garin musulmi ne kuma daliban ma musulmai ne. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1990673012744438221?t=sYVOyS6Pe9dx2A7cwKc60Q&s=19 Kasar Amurka dai ta sha Alwashin kawo hari dan tallafawa Kiristocin Najeriya bisa zargin cewa, ana musu Khisan Khiyashi.
Sanatan dake kan gaba wajan zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo Khari Najeriya, Ted Cruz zai tsaya takarar shugaban Amurka a zaben 2028

Sanatan dake kan gaba wajan zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo Khari Najeriya, Ted Cruz zai tsaya takarar shugaban Amurka a zaben 2028

Duk Labarai
Rahotanni daga kasar Amurka na cewa, Sanata Ted Cruz wanda shine kan gaba wajan zuga shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawowa Najeriya hari zai tsaya takarar shugaban kasar a zaben shekarar 2028 me zuwa. Ko da a zaben fitar da gwani na jam'iyyar Republican na shekarar 2016 Sanata Ted Cruz ya taba tsayawa takarar shugaban kasa inda ya zo na biyu, Trump ya kayar dashi. Wannan bayyana aniyar tasa ta fito da mabanbanta ra'ayoyi inda wasu amurkawa ke cewa zasu zabeshi wasu kuma na cewa ba zasu zabeshi ba.
Kai Duniya, Kalli Bidiyon, Magidanci ya gano matarsa na cin amanarsa ta hanyar aikata Alfasha da maza da yawa a waje

Kai Duniya, Kalli Bidiyon, Magidanci ya gano matarsa na cin amanarsa ta hanyar aikata Alfasha da maza da yawa a waje

Duk Labarai
Wani magidanci ya bayyana cewa ya auro wata Bazawara me da daya. Yace ya dauki nauyin karatin dan nata sannan ya mata albashi yana biyanta duk wata dalili kuwa shine tana aiki ya aureta amma yace ta daina aikin baya so zao rika bata Albashi. Saidai yace basu dade da yin aure ba sai ya fara ganin Halayyarta ta fara chanjawa. Yace sai ya ga tana waya amma bata son ya ji abinda take cewa. Yace wata rana ya koma gida ba lokacin da ya saba komawa ba sai ya ga mota a kofar gidansa ta faka, koda ya duba sai bai ga matarsa ba, ashe itace a cikin motar. Yace ya lakada mata dukan tsiya sosai. Kalli Bidiyon inda malam Musa Asadussunnah ya bayar da labari. https://www.tiktok.com/@originalfaisal/video/7573123227787070728?_r=1&_t=ZS-91U7C3Vvebo
Allah Kalli Bidiyon: Sakon Karshe da Janar Muhammad Iba ya aiko da kamin ya rhasa Ransa

Allah Kalli Bidiyon: Sakon Karshe da Janar Muhammad Iba ya aiko da kamin ya rhasa Ransa

Duk Labarai
Wani sakon WhatsApp ya bayyana wanda rahotanni suka bayyana cewa na Janar Muhammad Uba ne yake magana da sojojin dake kokarin cetoshi. An ji yana fadar ceww chajin wayarsa ya kusa karewa. Sakonsa na karshe shine wanda yake fadin cewa ya ji karan jirgi zai fita fili dan a ganshi amma daga nan ba'a sake jin duriyarsa ba. Bidiyo dai ya bayyana yanda tsageran dajin suka kamashi. Danna nan dan kallon Bidiyon