Tuesday, January 13
Shadow
Kalli Bidiyon: Malam Aminu Saira na shan Suka saboda sakin Fim din Labarina duk da rasuwar Fulani

Kalli Bidiyon: Malam Aminu Saira na shan Suka saboda sakin Fim din Labarina duk da rasuwar Fulani

Duk Labarai
Me shirya fim din Labarina, Malam Aminu Saira na shan suka saboda sakin Fim din Labarina na wannan makon duk da rasuwar daya daga cikin jaruman fim din watau Fulani. Da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda suke cewa dan girmama rasuwarta ya kamata ace an dakatar da nuna fim din na wannan satin. https://www.tiktok.com/@captainhabeeb/video/7588468852590218517?_t=ZS-92ZsHawwGY5&_r=1 Wasu ma sun yi zargin cewa, ko jana'izar ta su aminu Saira basu Halarta ba. kalli Bidiyon anan https://twitter.com/fatimaaaah__/status/2004678236492771820?t=Q3VMIdy9GKybta09X9PnoA&s=19
Kalli Bidiyon: Yanda wasu yara suka kwaikwayi bikin ‘yar Gidan Hafsat Idris, hadda Shafa Wali

Kalli Bidiyon: Yanda wasu yara suka kwaikwayi bikin ‘yar Gidan Hafsat Idris, hadda Shafa Wali

Duk Labarai
Wasu yara matasa sun kwaikwayi bikin 'yar gidan Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris hadda Shafa Wali aka gani a ciknsu. Yaran sun yi kwalliya ta barkwanci inda kuma suka rika kwaikwayar duk wani abu da aka yi a bikin. Abin ya nishadantar. https://www.tiktok.com/@0noorr/video/7588205776087338260?_t=ZS-92Zo5nxgK9I&_r=1 https://www.tiktok.com/@0noorr/video/7587928751569161493?_t=ZS-92ZoTIhyNBx&_r=1 https://www.tiktok.com/@heedaya1/video/7587858602304589077?_t=ZS-92ZoZiBCLjt&_r=1
Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Duk Labarai
Shima wani dan majalisa a jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa bayan da ya je ziyara. An ga mutane sun yi dandazo suna jiransa inda suke cewa basaso yayin da ake shirin fitowa dashi daga cikin wani daki. https://twitter.com/jrnaib2/status/2004831915925537199?t=ogfNr6ZegD2Azc0DsEUomA&s=19 A baya dai 'yan majalisa a jihar Kaduna da Jihar Zamfara sun sha Abin Kunya a hannun mutanensu.
Wannan leshin da kuke gani a jikina, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi>>Inji Lizzy Anjorin

Wannan leshin da kuke gani a jikina, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi>>Inji Lizzy Anjorin

Duk Labarai
Tauraruwar Kafafen sadarwa, Lizzy Anjorin ta bayyana cewa, Leshin dake jikinta ake gani tana sakawa, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi. Ta bayyana hakane yayin da suke takun saka ita da abokiyar sana'arta, Iyabo Ojo. Ta tambayi cewa shin Iyabo Ojo ta taba saka irin wannan leshin? https://twitter.com/dammiedammie35/status/2004847639553343868?t=7_G97NGui5F28NXSRXMKuw&s=19
Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Duk Labarai
Fasto Ebo Noah na kasar Ghana wanda yace an masa wahayin wai za'a yi tashin qiyama ranar Kirsimeti yace ranar kawai aka gaya masa banda shekarar. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan da ranar Kirsimeti ta zo ta wuce amma ba'a yi tashin Qiyamar ba inda wasu suka fara kiransa da makaryaci. https://www.tiktok.com/@jakebeatzgh/video/7587152814820855060?_t=ZS-92ZPDyqfn4S&_r=1
Kalli Bidiyon:Wallahi da ka shiga Dariqar Tijjaniyya gara ka shiga kungiyar Lhùwàdy>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon:Wallahi da ka shiga Dariqar Tijjaniyya gara ka shiga kungiyar Lhùwàdy>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malam Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa da mutum ya shiga Darikar Tijjaniyya gara ya shiga Kungiyar Luwadi. Ya bayyana cewa dalili shine me aikata zina da luwadi yana neman shiriya saboda yasan ba akan daidai yake ba. Amma Dan Darika yana abinshi ne akan addini ya kawo sabon abu yana karawa akan wanda annabi ya kawo, yace kuma hakan na fitar da mutum daga Musulunci. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7588239550590324024?_t=ZS-92ZL8rLbdUf&_r=1