Tuesday, December 16
Shadow
Makaho ne kawai zai ce Tinubu baya kokari>>Inji Wike

Makaho ne kawai zai ce Tinubu baya kokari>>Inji Wike

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike yace makaho ne kawai zai ce shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya kokari. Wike ya bayyana hakane yayin da yake ran gadin wasu ayyukan da ake gudanarwa a Abuja. Yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kawo ayyuka masu kyau da inganci Abuja inda yace kowa ya shaida hakan. Abuja ta canja. Ya karkare da cewa, Makaho ne kadai zai ce Tinubu bai yi kokari ba.
Bidiyo:Kalli Yanda wadannan ‘yan matan ke kuka suna bayar da labarin yanda faston su ya dirka musu cikkunan shege

Bidiyo:Kalli Yanda wadannan ‘yan matan ke kuka suna bayar da labarin yanda faston su ya dirka musu cikkunan shege

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wasu 'yan mata sun bayyana inda suke bayar da labarin yanda fastonsu ya dirka musu cikkunan shege. Daya daga cikisu hadda kuka inda take cewa yayi amfani da ita ya yadda ta. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1921285781336768975?t=xDvA9rkk_pR8tdhOvXOFCw&s=19 Lamarin dai ya baiwa mutane mamaki.
El-Rufai da Peter Obi Sun Tattauna a Gefen Taron Cambridge Africa Together a Birtaniya

El-Rufai da Peter Obi Sun Tattauna a Gefen Taron Cambridge Africa Together a Birtaniya

Duk Labarai
YANZU-YANZU: El-Rufai da Peter Obi Sun Tattauna a Gefen Taron Cambridge Africa Together a Birtaniya. An hango tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, na tattaunawa da ɗan takarar Shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Mista Peter Obi, a gefen taron shekara-shekara karo na 11 na Cambridge Africa Together Conference (ATC), wanda ke gudana a Jami’ar Cambridge, ƙasar Birtaniya. Taron, wanda ke ɗaya daga cikin manyan taruka da ke haɗa shugabanni, masana da matasa daga sassa daban-daban na nahiyar Afirka da duniya, ya kasance dandali na musayar ra’ayoyi, tattaunawa kan ci gaban Afirka, shugabanci da sabbin dabaru na magance matsalolin da ke fuskantar nahiyar. El-Rufai da Peter Obi, wadanda dukkansu sanannu ne a harkar siyasar Najeriya, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a kafafen ...