Friday, December 5
Shadow
DA ƊUMI-ƊUMI: An Yi Yunƙurin Hallãķa Laftanar Yerima Yau A Abuja

DA ƊUMI-ƊUMI: An Yi Yunƙurin Hallãķa Laftanar Yerima Yau A Abuja

Duk Labarai
Wasu majiyoyi masu tushe sun tabbatar da cewa wasu mutane da ba a san ko su waye ba, sanye da baƙaƙen kaya, cikin motocin Hilux da ba su da lamba sun bi sawun Yerima daga tashar mai ta NIPCO da ke kusa da Line Expressway zuwa Gado Nasco Way, a Abuja. Sai dai, Yerima ya lura da yadda ake bin sa, sai ya yi dabara ya tsere wanda hakan ya ba shi damar gujewa waɗanda ake zargi da yunƙurin hallaka shin. Lamarin ya faru da misalin ƙarfe 6:30 na Yammacin yau, Lahadi, in ji majiyar, kamar yadda Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito. Laftanar A.M. Yerima dai Matashin jami’in Rundunar Sojan Ruwa ne ta Najeriya, wanda a kwanan nan ya yi taƙaddama da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike a kan wani fili da ake cece-kuce a unguwar Gaduwa, Abuja, lamarin da ya ɗauki hankulan ƴan Najeriya.
Kai Duniya: Mahaifinsa ya dirkawa wata Budurwa chiki shine yasashi yace shine yayi chikin, budurwar ma ta amince

Kai Duniya: Mahaifinsa ya dirkawa wata Budurwa chiki shine yasashi yace shine yayi chikin, budurwar ma ta amince

Duk Labarai
Studio shot of a young businessman sitting with his hands covering his face against a dark background Wani bawan Allah ya na neman shawarar abinda ya kamata yayi bayan da mahaifinsa ya dirkawa wata chiki inda yace masa ya je yace shine yayi chikin. Sannan abin mamaki shine, itama Budurwar da akawa cikin ta amince. Shine yake neman shawarar abinda ya kamata yayi.
Kalli Bidiyo: Idan kana da yanda zaka yi, karka taba yadda matarka ta yi aiki, ko da aikin Asibiti ne, dan wasu ma’aikatan Asibitin mata zynace-zynache suke aikatawa musamman idan suna aikin dare>>Inji Malam

Kalli Bidiyo: Idan kana da yanda zaka yi, karka taba yadda matarka ta yi aiki, ko da aikin Asibiti ne, dan wasu ma’aikatan Asibitin mata zynace-zynache suke aikatawa musamman idan suna aikin dare>>Inji Malam

Duk Labarai
Malamin addinin islama ya gargadi maza da cewa idan suna da yadda zasu yi kada su taba yadda matarsu ta yi aiki. Yace ko da kuwa aikin Asibiti da ake ganin kamar yafi sauran tsafta, kada mutum ya yadda matarsa ta yi. Malam yace dan kuwa wasu ma'aikatan asibitin mata babu abinda suke aikatawa sai Zinacezinace musamman idan suna aikin dare. Har ya bayar da misalin wata da aka taba gaya masa. Kalli Bidiyon jawabinsa a kasa: https://www.tiktok.com/@abdulyellow11/video/7572481112505683208?_t=ZS-91RhHMdPpq5&_r=1
Kalli Bidiyo: Dangote ya samar da shan man fetur na tafi da gidanka a Legas ta yanda duk inda mai ya kare maka zaka iya kiran waya a kawo makashi inda kake

Kalli Bidiyo: Dangote ya samar da shan man fetur na tafi da gidanka a Legas ta yanda duk inda mai ya kare maka zaka iya kiran waya a kawo makashi inda kake

Duk Labarai
Rahotanni na yawo a kafafen sadarwa cewa, matatar man Dangote ta samar da hanyar shan man fetur ta tafi da gidanka a Legas. Yanda abin yake shine duk inda kake man fetur ya kare maka, maimakon ka sayi Bunburutu, kiran waya kawai zaka yi ko ta hanyar Chat sai a kawo maka man fetur din duk inda kake. https://twitter.com/fattylincorn_01/status/1990023466242671069?t=t5nJ9uU8wkjgTbIfzaIubg&s=19
Wata Kungiyar Yarbawa ta yi kira ga Shugaban Amurka, Donald Trump ya tursasa Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya kai jami’an tsaro maboyar tsageran Daji

Wata Kungiyar Yarbawa ta yi kira ga Shugaban Amurka, Donald Trump ya tursasa Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya kai jami’an tsaro maboyar tsageran Daji

Duk Labarai
Wata kungiyar yarbawa me suna Ìgbìnmó Májékóbájé Ilé-Yorùbá ta yi kira ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump da ya tursasa malamin addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya kai jami'an tsaro maboyar 'yan Bindiga. Kungiyar tace tunda Sheikh Gumi ya iya kai 'yan jarida da sauransu irin wannan maboya kuma yana kare 'yan Bindigar, ya kamata a tasa shi gaba ya kai jami'an tsaro maboyarsu. Shugaban kungiyar, Olusola Badero ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar inda ya bayyana takaici kan yanda ake ganin 'yan siyasa na yin sulhu da 'yan Bindigar a Arewa. Yace ya kamata a kama Sheikh Gumi dan yana da hannu a lamarin.
Sheikh Sani Rijiyar Lemu ya yi kira ga shugaba Tinubu ya sauke shugaban hukumar zabe, INEC

Sheikh Sani Rijiyar Lemu ya yi kira ga shugaba Tinubu ya sauke shugaban hukumar zabe, INEC

Duk Labarai
Babban malamin addinin islama, Sheikh Sani Rijiyar Lemu yayi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke shugaban hukumar zabe me zaman kanta. Yace shugaban hukumar zaben kasancewarsa mutum dake da fenti na nuna kiyayya ga Musulmai, ba'a tunanin zai yi adalci a zabe. Yace kuma Adalci shine idan aka nadawa mutane shugaba suka ce basa sonshi, a saukeshi saboda samun Maslaha. https://twitter.com/A_Y_Rafindadi/status/1989972505570972141?t=HB7CKxkAjwCbJQ7fhWxQmA&s=19
Ya zama wajibi a saki Sheikh Abdukjabbar, inji Sowore ya sha Alwashin yin fafutuka dan ganin an saki Malamin

Ya zama wajibi a saki Sheikh Abdukjabbar, inji Sowore ya sha Alwashin yin fafutuka dan ganin an saki Malamin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa kuma mawallafin jaridar Sahara reporters sannan dan fafutuka, Omoyele Sowore ya ce dole ne a saki Sheikh Abduljabbar. Ya bayyana hakane a shafinsa na X inda yace rashin adalci ne ci gaba da tsare malam Abduljabbar. https://twitter.com/YeleSowore/status/1989997136230912471?t=k7retA5osOBglg5PlnrPZw&s=19 Malam Abduljabbar na fuskantar hukunci ne bayan samunsa da laifin yin batanci ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). A baya, Sowore yayi fafutu...
Sam bana jin dadin Abinda ke faruwa a kasarnan, duk sanda naji labarin an Shekyen mutane sai na zubar da hawaye>>Inji Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio

Sam bana jin dadin Abinda ke faruwa a kasarnan, duk sanda naji labarin an Shekyen mutane sai na zubar da hawaye>>Inji Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa baya jin dadin abinda ke faruwana kasarnan. Yace Gwamnatin tarayya ce ke da alhakin samar da tsaro a kasarnan, babu wani bako daga kasar waje da zai zo ya iya samar da tsaro a Najeriya. Akpabio ya bayyana hakane a Jos yayin karbar wasu mutane da suka koma jam'iyyar APC. Yace yana fatan Allah ya taimakesu su da suke tare da gwamnatin tarayya su samu su sauke nauyin dake kansu na son kawo zaman Lafiya a jihar Filato.
Kalli Bidiyo: Wata mata a jihar Edo ta rigamu gidan gaskiya suna tsaka da aikata Alfaasha da wani dan Arewa da ya je Chirani garin

Kalli Bidiyo: Wata mata a jihar Edo ta rigamu gidan gaskiya suna tsaka da aikata Alfaasha da wani dan Arewa da ya je Chirani garin

Duk Labarai
Wata mata me suna Iye a jihar Edo ta rigami gidan gaskiya yayin da take tsaka da aikata Afasha da wani dan Arewa da ya je chirani garin. Matar dai ta kira dan arewar ne ya share mata gida inda daga nan ta gayyaceshi zuwa dakinta. A ya biya mata bukata inda tace masa ya dawo gobe. Kamin a koma ya je ya nemi maganin karfin maza ya sha inda yana tsaka da aikatawa matar ta rigamu gidan gaskiya. https://www.tiktok.com/@aphroditegirr/video/7570733159655034133?_t=ZS-91RifvbW1dR&_r=1