Thursday, May 14
Shadow
Farashin dala a kasuwar Chanji a yau, Juma’a

Farashin dala a kasuwar Chanji a yau, Juma’a

Duk Labarai
Kasuwar Chanji ta yau juma'a 3 ga watan Aprilu na shekarar 2026 bangaren gwamnati tace farashin dala a yau ya farane akan Naira 1,378.26 Hakan na nufin darajar Naira ta karu a yau idan aka kwatanta da jiya inda aka kulle kasuwar farashin na kan Naira 1,382.45 akan kowace dala. A kasuwar bayan fage ta garuruwan Legas, Abuja da Kano kuwa, ana sayar da dalar ne akan Naira 1,400 zuwa Naira 1,410.
Sabon Salo Kalli Bidiyon: Yanda wasu mata a Jos suka fito suke danawa sama sunacewa shuga Tinubu Falle dayane

Sabon Salo Kalli Bidiyon: Yanda wasu mata a Jos suka fito suke danawa sama sunacewa shuga Tinubu Falle dayane

Duk Labarai
Wannan wasu matane da suka fito zanga-zanga a Jos jihar Filato inda suke daga tsumma sama suna gayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Falle dayane. Sun koka da rikicin Jos din wanda ya lakume rayuka inda suka zargi Gwamnati da rashin daukar mataki. Bidiyon nasu ya dauki hankula sosai. https://twitter.com/i/status/2039850672317706432
Kalli Bidiyon: ADC ta kwace mana El-Rufai, Sannan ta Kwace mana Abubakar Malami, Sannan ta kwace mana Rotimi Amaechi dan haka ba zamu barsu su zauna lafiya ba sai mun tarwatsa su>>Inji me magana da yawun APC

Kalli Bidiyon: ADC ta kwace mana El-Rufai, Sannan ta Kwace mana Abubakar Malami, Sannan ta kwace mana Rotimi Amaechi dan haka ba zamu barsu su zauna lafiya ba sai mun tarwatsa su>>Inji me magana da yawun APC

Duk Labarai
Jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa, zasu ci gaba da ganin cewa sun yi dukkan mai yiyuwa dan tarwatsa jam'iyyar ADC. Yace ADC ta kwace musu Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, da Abubakar Malami, da Rotimi Amaechi dan haka ba zasu zuba ido su gansu sun yi nasara ba. Yace Kuma suna ADC din yasan suna nasu kokarin wajan gurgunta jam'iyyar APC dan haka suma zasu yi iya nasu kokarin. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV. https://twitter.com/i/status/2039869216052908509
Kalli Bidiyon: Yanda wani soja ke shan yabo bayan da ya tare wata Budurwa yake mata fada saboda shigar banza da ta yi

Kalli Bidiyon: Yanda wani soja ke shan yabo bayan da ya tare wata Budurwa yake mata fada saboda shigar banza da ta yi

Duk Labarai
An ga wani soja ya tare me mashin ya ce wata Budurwa ta sauko inda yake mata fada saboda shigar banzar data yi yana gaya mata rashin dacewar hakan. Lamarin ya farune a jihohin Inyamurai. Da yawa dai sun yabawa sojan. Saidai wasu sun ce hakan ba huruminsa bane, ya wuce yona da iri. https://twitter.com/i/status/2039630237869265011
Gwamnoni, Dangote da sauran ‘yan kasuwa sun tarawa matar shugaban kasa, Remi Tinubu Naira Biliyan 66 a rana daya bayan kaddamar da gidauniyar neman Tallafi

Gwamnoni, Dangote da sauran ‘yan kasuwa sun tarawa matar shugaban kasa, Remi Tinubu Naira Biliyan 66 a rana daya bayan kaddamar da gidauniyar neman Tallafi

Duk Labarai
Bayan kaddamar da gidauniyar neman tallafin ciyar da talakawa da matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta yi a ranar Alhamis. Gwamnoni da Dangote da sauran 'yan kasuwa sun tara mata Naira Biliyan 66. Ministan lafiya da walwala, Prof Ali Pate ne ya tabbatar da hakan a jawabin da yayi. Rahoton yace Dangote ya bayar da tallafin Naira Biliyan 20. Kamfanin mai na kasa, NNPCL sun bayar da tallafin Naira Biliyan 10 Wasu abokan matar shugaban kasar sun bayar da tallafin Naira $500,000. Gidauniyar The Emeka Offor Foundation ta bayar da tallafin Naira Miliyan 500. Yace hakanan shugaba Tinubu ya amince a fitar da Naira Biliyan 17 dan wannan aiki. Sannan kowace jihar Najeriya ana tsammanin ta bayar da tallafin Naira Miliyan 500 wanda idan jihohi 36 suka bayar, Za'a tashi da Naira Bi...