Wasu matasa sun fito zanga-zanga inda suke nuna goyon bayan a hukunta tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai
Wasu matasa sun fito zanga-zanga a Kaduna kofar kotun tarayya da akewa Malam Nasiru Ahmad El-Rufai shari'a.
Suna dauke da kwalaye dake cewa suna goyon bayan a hukuntashi.
https://twitter.com/i/status/2036380383307014269








