Thursday, January 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Yarinya na gabanka ma ya ka kare da tarbiyyarta ballantana ka turaka karatu wani gari? Inji Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Kalli Bidiyon: Yarinya na gabanka ma ya ka kare da tarbiyyarta ballantana ka turaka karatu wani gari? Inji Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Duk Labarai
Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya jawo hankalin iyaye kan daina kai 'ya'ya makaranta wani Gari. Yace yarinya na gabanka ma ya ka kare da tarbiyyarta ballantana kuma ka turata Karatu wani gari. Ya bayyana cewa, yace gara ta zauna a gida idan miji yazo shikenan idan ma bai zo ba ta ci gaba da zuwa Islamiya. https://www.tiktok.com/@abdurrahmanumarr/video/7585311876637084949?_t=ZS-92LO0pIRTqD&_r=1
Kalli Bidiyon da Duminsa: Danbaban Gawuna ya baiwa Malam Nasiru Jaoje, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, da Me martaba Sarkin Kano Hakuri

Kalli Bidiyon da Duminsa: Danbaban Gawuna ya baiwa Malam Nasiru Jaoje, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, da Me martaba Sarkin Kano Hakuri

Duk Labarai
Danbaban Gawuna ya fito ya baiwa Malam Nasiru Jaoje da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, da Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II hakuri. Ya bayyana cewa duk abubuwan da suka faru a baya ya tuba ba zai kara ba kuma yana fatan za'a gafarceshi. Hakan na zuwane bayan da rahotanni a baya suka ce jami'an tsaro sun kamashi a wajan bikin murnar nadin sarautar Rarara. https://www.tiktok.com/@hon.danbabangawuna/video/7585192310754004232?_t=ZS-92KOVWGvZpo&_r=1
Kalli Bidiyon: Ni dai ban ga Aibun kalaman da Dr. Hussain yayi ba na cewa kada Allah yasa ranar Qiyama ya kai matsayin da sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ceceshi kamin ya shiga Aljannah ba>>Inji Dr. Jameel

Kalli Bidiyon: Ni dai ban ga Aibun kalaman da Dr. Hussain yayi ba na cewa kada Allah yasa ranar Qiyama ya kai matsayin da sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ceceshi kamin ya shiga Aljannah ba>>Inji Dr. Jameel

Duk Labarai
Dr. Jamilu ya goyi bayan Dr. Hussain Kano kan kalamansa na cewa yana rokon Allah kada ya kaishi matsayin da sai ya nemi taimakon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ranar qiyama kamin ya shiga Aljannah. Dr. Jamilu yace ya saurari jawabin Dr. Hussain Kano Gaba daya kuma bai gano aibu a cikin kalaman ba. https://www.tiktok.com/@isah_bello_assalafy_garo/video/7585144287533206804?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7585144287533206804&source=h5_m&timestamp=1766068645&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=andro...