Thursday, March 12
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: Majalisar Jihar Rivers ta fara shirin tsige gwamna Fubara

Da Duminsa: Majalisar Jihar Rivers ta fara shirin tsige gwamna Fubara

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Rivers sun bayyana cewa, Majalisar Jihar ta fara shirin tsige gwamnan jihar, Simi Fubara. An ga kakakin majalisar a wani Bidiyo daya watsu sosai a kafafen sada zumunta yana cewa 'yan majalisar 26 sun sakawa takardar neman tsige Fubara hannu. https://twitter.com/i/status/2009198809163665530 Majalisar tace tana zargin Gwamna Fubara da karya dokar kundin tsarin Mulki. Kuma sun ce zasu aika masa da takarda kan hakan. Hakanan majalisar ta kuma ce ta fara shirin tsige mataimakin Gwamnan na jihar Rivers, Ngozi Nma Odu. Majalisar ta kuma ce ta dakatar da shirin Gwamna Fubara na kai mata kasafin kudin shekarar 2026.
Kai Duniya: Ji abinda wata matashiya daga Arewa ta yi bayan data yi cikin Shyègyè ta haihu da ya dauki Hankula

Kai Duniya: Ji abinda wata matashiya daga Arewa ta yi bayan data yi cikin Shyègyè ta haihu da ya dauki Hankula

Duk Labarai
Wata matashiya daga Arewa da ta yi cikin shege ta haihu ta kuma mayar da dan inda ya fito ta dauki hankula. Ta aikawa Malam tambaya ne inda tace ta tuba kuma tana neman yanda Allah zai yafe mata. Abin dai ya baiwa mutane mamaki amma Malam yace idan da gaske ta tuba Allah zai yafe mata idan ta maye abinda ta aikata da kyakkyawa. https://www.tiktok.com/@mhaliru92/video/7592682873547787541?_t=ZS-92tcnLlGekz&_r=1