Tuesday, December 23
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Wai Brigadier General ne Ya rasa Rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji kamar babu abinda ya faru>>Wannan matar wadda Mijinta Sojane ta koka kan rashij Janar Muhammad Uba

Wai Brigadier General ne Ya rasa Rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji kamar babu abinda ya faru>>Wannan matar wadda Mijinta Sojane ta koka kan rashij Janar Muhammad Uba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan matar wadda mijinta Soja ne ta koka da cewa Wai Brigadier general ne ya rasa rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji. Tace lokacin shna yara idan kurtu ya rasa rayuwarsa ta irin wannan hanyar ba karamin tashin hankali ake shiga ba, za'a rikita gari ne kowa sai ya shaida. Tace amma abin takaici ji kake shiru an kashe me mukamin Brigadier General. Ta yi kira ga shugaba Tinubu ya dauki mataki kan lamarin. https://twitter.com/emekabk21/status/199266122...
Na tsynèwà duk wani Tshàgyèràn Dhàjì na kasarnan kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba>>Inji Fasto Oyedepo

Na tsynèwà duk wani Tshàgyèràn Dhàjì na kasarnan kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba>>Inji Fasto Oyedepo

Duk Labarai
Bishop David Oyedepo wanda ya kirkiri Cocin Living Faith ya bayyana cewa, Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmai ba. Ya bayyana hakane a cocin nasa yayin da yakewa mabiyansa jawabi. Yace Cocin Najeriya ba za'a iya lalata ta ba. Sannan masu kawo hari 'yan Jìhàdìn Islama na yi suna yi. Yayi Allah wadai da hare-haren da masu daukar nauyinsu inda yace gaba daya ya tsine musu Albarka. Yayi kira ga mabiyansa da su dukufa da addu'a ta tsawon kwanaki 7 dan kawo karshen lamarin
Wannan Mahaifiyar ta dauki Hankula bayan data Bugi Kirjin cewa tana Alfahari da diyarta ta kammala jami’a a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa budurcinta ba

Wannan Mahaifiyar ta dauki Hankula bayan data Bugi Kirjin cewa tana Alfahari da diyarta ta kammala jami’a a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa budurcinta ba

Duk Labarai
Wata mahaifiya ta dauki hankula bayan data bugu Qirjin cewa diyarta ta kammala jami'ar ABSU dake jihar Abia a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa Budurcinta ba. Tace an gaya mata cewa ba zata iya baiwa diyarta tarbiyyar data kamata ba idan taje jami'a amma gashi yanzu ta nunawa Duniya cewa zata iya. https://www.youtube.com/watch?v=SIY_0EAtzNU?si=6X2uzqgTxn8xcRXO
Karanta Jadawalin Jihohin Arewa 8 da suka kulle makarantu

Karanta Jadawalin Jihohin Arewa 8 da suka kulle makarantu

Duk Labarai
A makon da ya gabata ne Najeriya ta yi fama da hare-hare mafi muni kan makarantu cikin ƙanƙanin lokaci. A ranar litinin ƴan bindiga sun far wa makarantar kwana ta ƴan mata da ke garin Maga a jihar Kebbi, tare da sace ɗalibai 25. Kwanaki ƙalilan bayan nan, a ranar juma'a, wasu ƴan bindiga a kan babura suka shiga makarantar kwana da St Mary da ke garin Papiri a karamar hukumar Agwara da ke jihar Neja, suka sace ɗalibai da malamai da ake hasashen sun kai 300. Ƴan ƙasar na ci gaba da bayyana fushin su kan yadda ake ci gaba da samun ƙaruwar hare hare a makarantu da sace ƙananan yara. Sai dai har yanzu gwamnatin ƙasar na nanata cewa ta na ɗaukar matakan dawo da waɗanda aka sace, amma har yanzu ba ta kai ga nasara ba, sai dai akwai waɗanda rahotanni suka bayyana cewa sun tsere. Wan...
Jarumin finafinan Bollywood Dharam ya ragamu gidan gaskiya

Jarumin finafinan Bollywood Dharam ya ragamu gidan gaskiya

Duk Labarai
Fitaccen jarumin finafinan masana'antar Bollywood ta Indiya, Dharmendra wanda ake kira da Dharam ya rasu a birnin Mumbai na Indiya yana da shekara 89 a duniya. Firaministan India Narendra Modi ya bayyana jajensa ga iyalan mamacin da ƴan ƙasar baki ɗaya, sannan ya bayyana rasuwar jarumin da "ƙarshen zangon jaruman sinima a Indiya." Dharmendra, wanda ya kasance yana bayyana da "mutum mai sauƙin kai" ya daɗe yana jan zarensa a harkar fim, inda yake nishaɗantar da miliyoyin masoyansa a duniya. Ya yi fice da sunan Veeru saboda rawar da ya taka a fim ɗin Sholay a shekarar 1975, sannan ya fito a finafinai sama da 300 a gomman shekaru da ya yi a masana'antar. An haife shi ne a ranar 8 ga watan Disamban shekarar 1935 a ƙauyen Nasrali da ke lardin Punjab Ludhiana. Malaminsa a makaranta n...
Atiku ya yanki Katin komawa jam’iyyar ADC

Atiku ya yanki Katin komawa jam’iyyar ADC

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karɓi katin kasancewa ɗan jamʼiyyar ADC a mazaɓarsa ta Jada da ke jihar Adamawa. Hakan ya kawo ƙarshen tsawon lokacin da ya ɗauka bai bayyana sauyin sheƙar ba, bayan da ya bar PDP. Ya sanar da hakan ne a shafinsa na X, inda ya wallafa hotunan sa riƙe da katin sabuwar jami'yyarsa, da gajeren rubutu da ke nuna ya shiga jam'iyyar a hukumance. A ranar 14 ga watan Yulin 2025 ne cikin wata sanarwa da ya fitar ya ce ya fita daga PDP ba tare da ɓata lokaci ba. Atikun ya kuma ce wajibi ne ya raba gari da jam'iyyar a yanzu bisa la'akari da yadda ta sauka daga harsashinta na asali.
Yaushe Aka Lalace Haka? Kalli Bidiyon yanda kananan yara suka rika yin Zuga suna Kàmàwà ‘yan Màtà Nòwñùwà a Ado Bayero Mall

Yaushe Aka Lalace Haka? Kalli Bidiyon yanda kananan yara suka rika yin Zuga suna Kàmàwà ‘yan Màtà Nòwñùwà a Ado Bayero Mall

Duk Labarai
Bidiyo sun yadu sosai kan yanda matasa suka rika bin 'yan mata da gudu suna kama musu nonuwa a Ado Bayero Mall dake Kano. Lamarin ya farune a yayin da wani Mawaki ya je wajan yayi wasa. Daya daga cikin matasan an jishi yana daukar Bidiyo yana cewa hakan bai kamata ba. An ga wata matashiya dake shirin tsallaka titi Matasan aun daka mata wawa. https://twitter.com/pressmanng1/status/1992928590871359649?t=mAI3HGfFDnCYBb3qRHZIMA&s=19 Danna nan dan Kallon Bidiyon https://www.tiktok.com/@umarkabeer03/video/7576024262100749575?_t=ZS-91fKryqbcuG&_r=1
Kamin In Auri Gfresh Har ce min Aka yi Zàrmàlùlùnsà ba ta aiki amma na rufe ido na aureshi, kuma na zauna dashi tun bashi da komai har ya samu budi ya Koma Abuja>>Inji Matar Gfresh Maryam

Kamin In Auri Gfresh Har ce min Aka yi Zàrmàlùlùnsà ba ta aiki amma na rufe ido na aureshi, kuma na zauna dashi tun bashi da komai har ya samu budi ya Koma Abuja>>Inji Matar Gfresh Maryam

Duk Labarai
Matar Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin, Maryam ta bayyana cewa, Tun bashi da komai ta aureshi. Ta bayyana cewa haka ta zauna dashi har ya samu budi ya koma Abuja da zama. Ta kara da cewa kuma kamin ta aureshi har ce mata aka yi Zarmalulunsa baya aiki amma haka ta rufe ido ta aureshi amma yanzu ya wulakantata. Ta yi gargadin cewa, a wannan fadan da suke duk wanda ya kara kafeta yana cewa laifinta ne ko ita ce me laifi saita ci Kutumar Bura Ubansa. https://www.tiktok.com/@amanaatamama2/video/7576069185340460300?_t=ZS-91fG76B7bjF&_r=1
Kalli Sabon Bidiyon da Sadiya Haruna ta Wallafa inda tace Zawarci ba Dadi ita shaida ce, Sannan ta fashe da dariya

Kalli Sabon Bidiyon da Sadiya Haruna ta Wallafa inda tace Zawarci ba Dadi ita shaida ce, Sannan ta fashe da dariya

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta wallafa Bidiyo inda ta saka wakar Ko yau Kasuwa ta watse. Sannan ta bayyana cewa zawarci ba dadi domin ita shaida ce Da aka Mata maganar ta raba auren Gfresh da matarsa Maryam kuwa, fashewa ta yi da dariya. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7576216580007169336?_t=ZS-91fDCXuxWMr&_r=1