Monday, April 20
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: Ina neman ‘Yan Najeriya su taramin Raguna 100 zan yi wani aiki duk Tshàgyèràn Dhàjì sai sun shèkyè>>Inji Wannan dake ikirarin Malumta

Kalli Bidiyon: Ina neman ‘Yan Najeriya su taramin Raguna 100 zan yi wani aiki duk Tshàgyèràn Dhàjì sai sun shèkyè>>Inji Wannan dake ikirarin Malumta

Duk Labarai
Wannan matashin dake ikirarin Malunta ya bayyana cewa, yana neman tallafin Raguna 100 dan yayi wani aiki wanda duk Tshàgyèràn Dhàjì na Najeriya sai sun rigamu gidan gaskiya. Ya yi ikirarin cewa tuni aka fara tura masa tallafi dan gudanar da wannan aiki har daga kasashen waje. https://www.tiktok.com/@sahiburruhani/video/7616834522247695636?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7616834522247695636&source=h5_m&timestamp=1773480184&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&a...
Kalli Bidiyon yanda ashin Jituwa ta faru tsakanin Tauraron mawakin Najeriya, Asake da Dansandan Kasar Saudiyya yayin da yake aikin Umrah

Kalli Bidiyon yanda ashin Jituwa ta faru tsakanin Tauraron mawakin Najeriya, Asake da Dansandan Kasar Saudiyya yayin da yake aikin Umrah

Duk Labarai
A wani Bidiyo da ya watsu sosai, an ga Tauraron mawakin Najeriya, Asake tare da Dansandan kasar Saudiyya sun samu rashin Jituwa. Dansandan dai na baiwa Asake Kariyane yayin da yake aikin Hajji. Saidai an ga masoya Asake na ta daukar hoto dashi. Dansandan yayi kokarin hana Asake daukar hoto da masoyan nashi inda ya turashi gaba yace muce, amma Asake shima sai ya ture dansandan. Lamarin ya dauki hankula sosai inda akai ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai. https://www.tiktok.com/@gossiploadedtv/video/7616968075199532308?_r=1&_t=ZS-94fs7JeFXnt
Kalli Bidiyon: Ni ‘yar Kano ce sunana Farida Saleh, Jesus ya zo min a mafarki ya bani Baibuk shiyasa na yi ridda na koma Kirista

Kalli Bidiyon: Ni ‘yar Kano ce sunana Farida Saleh, Jesus ya zo min a mafarki ya bani Baibuk shiyasa na yi ridda na koma Kirista

Duk Labarai
Wannan matar me suna Farida Saleh daga jihar Kano, tace ta yi riddah ta koma Kirista ne bayan da Jesus ya zo mata a mafarki ya bata Baibul. Tace da farko data ganshi ta nunawa 'yan gidansu amma suka ce ta haukace ne dan har gidan mahaukata sai da aka kaita. Tace amma daga baya aka kyaleta. https://twitter.com/i/status/2031967001623613532
Kalli Bidiyon: Yanda aka baiwa Mawakin Kudu, Asake damar yin Sallah a guri na musamman da ba kowa ake baiwa damar shiga ba a Harami yayin da yaje Umrah

Kalli Bidiyon: Yanda aka baiwa Mawakin Kudu, Asake damar yin Sallah a guri na musamman da ba kowa ake baiwa damar shiga ba a Harami yayin da yaje Umrah

Duk Labarai
Tauraron mawakin Kudu, Asake kenan a wannan Bidiyon inda aka ga yana Sallah a wani kebantaccen guri da ba kowa ake baiwa damar yin Sallah a wajan ba a kasar Saudiyya. Asake dai ya je kasar Saudiyya aikin Umrah ne. https://www.tiktok.com/@asakelife/video/7616539405074894111?_r=1&_t=ZS-94eNP2lUz6P
Kalli Bidiyon: Ta karbi Tallafin Abinci na shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tace zata ci amma ba zata zabeshi ba

Kalli Bidiyon: Ta karbi Tallafin Abinci na shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tace zata ci amma ba zata zabeshi ba

Duk Labarai
Wannan matar data karbi tallafin Gwamnatin tarayya da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ke rabawa na Renew Hope Agenda tace zata ci amma ba zata zabeshi ba. Tace dalilinta shine, wannan abinci dama hakkintane a matsayinta na 'yar kasa. Tace dan haka zata ci amma ba zata sabi shugaban kasar ba. Ta bude kwalin inda ta nuna abubuwan dake ciki. https://twitter.com/i/status/2032179899788570761
Kalli Bidiyon: Kirista Dalibar Kadpoly dake Kaduna ta koka da cewa, ana takura musu sai sun rufe jikinsu kamin su shiga makaranta saboda Musulmai na Azumi

Kalli Bidiyon: Kirista Dalibar Kadpoly dake Kaduna ta koka da cewa, ana takura musu sai sun rufe jikinsu kamin su shiga makaranta saboda Musulmai na Azumi

Duk Labarai
Wata Kirista Dalibar Jami'ar Kaduna Polytechnic dake Kaduna ta koka da cewa ba'a musu Adalci inda tace sun saka kaya basu nuna komai na tsiraici ba amma an hanasu shiga makaranta. Ta koka da cewa, Ana tilasta musu rufe jikine saboda musulmai dake Azumin watan Ramadana. Tace wannan ba adalci bane. Dalibar ta bayyana hakane a Bidiyon data yi a kofar makarantar bayan da aka hanasu shiga inda ta yi kira ga hukumomin makarantar su dauki mataki. https://twitter.com/i/status/2032145110322827750