Friday, December 5
Shadow
Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu Me Babban Shago ta biya duka ‘yan Gidansu manya da yara suka tafi aikin Umrah

Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu Me Babban Shago ta biya duka ‘yan Gidansu manya da yara suka tafi aikin Umrah

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta biya duka 'yan uwanta manya da yara suka tafi aikin Umrah. Rahama ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda aka ga 'yan uwan nata rike da fasfonsu suna ta Tsalle suna Murna. https://www.tiktok.com/@rahamasaidu2/video/7579247719634586888?_t=ZS-91t5RljKDDc&_r=1
Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Duk Labarai
Dattawan Yarbawa mazauna babban birnin tarayya, Abuja sun bayyana goyon bayansu ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027. A sanarwar da suka fitar sun ce Tinubu ya cancanci ya sake tsayawa takarar shugaban kasa. Sun ce kuma 'yan Adawa masu son kayar dashi zabe su sani shi zabin Allah ne. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1995472218784964971?t=6DCtYbUckq65KuCVKqWFpA&s=19
Yayin da akewa shugaba Tinubu matsin lamba kan ya sauke karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, Ministan zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro

Yayin da akewa shugaba Tinubu matsin lamba kan ya sauke karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, Ministan zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro

Duk Labarai
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro da ake gudanarwa. Taron za'a yishi ne tsakanin ranar 1 zuwa 4 ga watan Disamba a birnin Cairo na kasar ta Egypt. Taron yakan hada batun tsaro na Afrika da gabas ta tsakiya. Hakan na zuwane bayan da kiraye-Kiraye suka yi yawa akan a sauke karamin Ministan bayan da babban Ministan, Muhammadu Abubakar Badaru ya sauka daga mukaminsa.
Yayin da yake ta sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gani hotunan Rev. Ezekiel Dachomo tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a 2023

Yayin da yake ta sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gani hotunan Rev. Ezekiel Dachomo tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a 2023

Duk Labarai
Rev. Ezekiel Dachomo da ke kan gaba wajan yada rahoton cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya sannan ya nemi a sauke Kashim Shettima daga mataimakin shugaban kasa a baiwa Kirista. A yanzu an zakulo hotunansa tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a shekarar 2023. Da yawa dai na fassarashi da cewa, zafin rashin cin zaben Peter Obi ne yasa shi yake babatun da yake yi. https://twitter.com/abdullahayofel/status/1995504515760509086?t=7ttYt3FVn6A_Q898r4_Ujw&s=19 https://twitter.com/Danjauro_/status/1995429263928135758?t=3PMTUw3qCumh06NsXdhz_w&s=19 https://twitter.com/Waspapping_/status/1995463028603592836?t=4zv6d4cVBbbk1LCKYQvnyQ&s=19 https://twitter.com/GoziconC/status/1995524258605253069?t=gu4YxrtdDQbu6eIj_y5Xug&a...
Kalli Bidiyon: Malaman Izala da yawa na ta Murnar irin cikawar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi, Ana karanta masa Diwani, Yayin da Anisee kuma yace Shehi Bai cika da kalmar Shahada ba

Kalli Bidiyon: Malaman Izala da yawa na ta Murnar irin cikawar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi, Ana karanta masa Diwani, Yayin da Anisee kuma yace Shehi Bai cika da kalmar Shahada ba

Duk Labarai
Malam Izala da yawa na ta bayyana farin ciki da irin rasuwar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi inda suke kafa misali da kalaman matar Malam watau Sayyada A'isha Inda tace ya cikane tana karanta masa Diwani. Hakanan malaman da yawa na kuma kafa Hujja da Kalaman Shahararren dan darikarnan, Anisee wanda yace Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai cika da kalmar Shahada ba. Sheikh Guruntum kuwa cewa yayi irin wannan Mutuwa batawa 'yan dariqa dadi ba dan ba haka suka so ba amma yace su a wajansu hakan shine daidai. https://www.tiktok.com/@sunnamedia/video/7579131731337317650?_t=ZS-91sndbFRkm0&_r=1 https://www.tiktok.com/@ibrahim.muazzam07/video/7579162847402364167?_t=ZS-91sngPPWVjl&_r=1 https://www.tiktok.com/@bilal.abdulaitiktok.comb/video/7578833877569965324?_t=ZS-91snyoH...
Kalli Bidiyo: Mun samu labarin wani babban dan siyasa yasa an saki Matsafinnan me Cyn Nàmàn mutane da aka kama a shekarun baya>>Inji Mustapha Umar

Kalli Bidiyo: Mun samu labarin wani babban dan siyasa yasa an saki Matsafinnan me Cyn Nàmàn mutane da aka kama a shekarun baya>>Inji Mustapha Umar

Duk Labarai
Mustapha Umar daga jihar Zamfara yayi zargin cewa, wani babban dan siyasa a jihar Zamfara yasa an saki mutuminnan da aka kama da tsafi da kuma cin sassan jìkìn dan adam a jihar. Yace suna nan suna bincike idan suka tabbatar da zargin da suke, zasu kafe hoton dan siyasar kowa ya ganshi. https://www.tiktok.com/@mustaphaumar3486/video/7578470804153961748?_t=ZS-91skfyFzXyy&_r=1
Idan ADC na son kayar da Tinubu a 2027 sai Atiku ya rage son rai ya zama mataimakin Peter Obi>>Inji Kungiyar kare muradun Inyamurai ta Ohaneze Indigbo

Idan ADC na son kayar da Tinubu a 2027 sai Atiku ya rage son rai ya zama mataimakin Peter Obi>>Inji Kungiyar kare muradun Inyamurai ta Ohaneze Indigbo

Duk Labarai
Kungiyar kare muradun Inyamurai ta Ohanaeze Indigbo ta bayar da shawarar cewa, Muddin Jam'iyyar ADC na son kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben shekarar 2027 sai Atiku ya rage son rai ya zama mataimakin Peter Obi. Kungiyar ta bayyana hakane a ranar Litinin a wata sanarwa da shugaban matasa na Kungiyar, Igboayaka O. Igboayaka ya fitar. Yace Peter Obi na da dukkan abinda ake bukata da zasu kai kasarnan ga ci gaba.
Kai Duniya: Yaro dan shekaru 14 ya Shyèkyè marikiyarsa bayan da ta gaya masa ba itace ainahin mahaifiyarsa ba

Kai Duniya: Yaro dan shekaru 14 ya Shyèkyè marikiyarsa bayan da ta gaya masa ba itace ainahin mahaifiyarsa ba

Duk Labarai
Wani matashi ya baiwa mutane mamaki bayan da ya kàshè marikiyarsa bayan da ta gaya masa cewa ba itace ta haifeshi ba. Ya bayyana cewa an rika masa gorine cewa ba'a san uwa da ubansa ba, shine ya je ya tambayi mahaifiyar tasa wai da gaskene? Yace ta amsa masa da cewa ds gaskene a gidan Marayu ta daukoshi, daga nan ne ya Shyekye ta. Saidai abinda tafi daurewa mutane kai shine yaron baya cikin nadama ko damuwa, murmushi ma yake yi. https://twitter.com/Obawacko/status/1995594659427745879?t=xdK4-iw3JDMMtnz0nfOFnA&s=19
Kalli Bidiyon: An wayi gari da Koke-koken cewa Opay sun kwashewa mutane Kudade

Kalli Bidiyon: An wayi gari da Koke-koken cewa Opay sun kwashewa mutane Kudade

Duk Labarai
Mutane da dama na ta kokawa da cewa Opay sun kwashe musu kudade daga asusun ajiyarsu. Da yawa sun yi Bidiyo suka dora a kafafen sada zumunta inda suke neman ba'asi game da kudaden nasu. Xuwa yanzu dai Opay basu ce komai ba game da lamarin. https://www.tiktok.com/@abbertee_21/video/7578949297614408978?_t=ZS-91sXkW1Isa1&_r=1 https://www.tiktok.com/@mardee410/video/7578970897671916820?_t=ZS-91sXztGa80m&_r=1
Gwamnonin Arewa sun nemi Shugaba Tinubu ya haramta ayyukan hakar ma’adanai

Gwamnonin Arewa sun nemi Shugaba Tinubu ya haramta ayyukan hakar ma’adanai

Duk Labarai
Gwamnonin Arewa sun nemi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da ayyukan hakar ma'adanai na akalla watanni 6. Sun ce harkar ma'adanai na taimakawa kara tabarbarewar harkar tsaro a yankin Arewa. Gwamnonin sun kuma sha alwashin tara N228bn dan magance matsalar tsaro a yankin. Kowace jiha da kananan hukumomin ta zasu samar da Naira Biliyan 1 inda a hakane za'a tara kudaden. Hakanan sun goyi bayan samar da 'yansandan jihohi.