Friday, March 6
Shadow
Kalli Bidiyon Da Duminsa: An Harbawa magoya bayan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai barkonon tsohuwa yayin da suka yi dandazo a ofishin EFCC

Kalli Bidiyon Da Duminsa: An Harbawa magoya bayan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai barkonon tsohuwa yayin da suka yi dandazo a ofishin EFCC

Duk Labarai
A yayin da a yau, Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke amsa gayyatar da EFCC ke masa ya tafi ofishinsu. Magoya bayansa sun fito suna zanga-zangar nuna goyon baya a gareshi inda suka taru a kofar ofishin EFCC. Saidai an banka musu Barkonon tsohuwa inda aka ga suna ta rufe hancinsu. https://twitter.com/i/status/2023345645709648175
Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kama hanyar zuwa ofishin EFCC dan amsa gayyatar da suka masa

Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kama hanyar zuwa ofishin EFCC dan amsa gayyatar da suka masa

Duk Labarai
Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kama hanyar zuwa ofishin EFCC dan amsa gayyatar da suka masa. An ga dandazon mutane sun taru sun yi masa rakiya. https://twitter.com/i/status/2023328871341498393 Dama dai malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa a ranar Litinin zai amsa gayyatar da EFCC suka masa. https://twitter.com/i/status/2023330883105673619
Kalli Bidiyon: Rikicin Hafsat Lawancy da Sadiya Haruna, Hafsat tace idan Sadiya Haruna ta isa kowace a cikinsu ta yi Bidiyon babi rigar Nòwnòw

Kalli Bidiyon: Rikicin Hafsat Lawancy da Sadiya Haruna, Hafsat tace idan Sadiya Haruna ta isa kowace a cikinsu ta yi Bidiyon babi rigar Nòwnòw

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hafsat Lawancy wadda aka fi sani da Hafsat Baby ta mayarwa da Sadiya Haruna Martani inda tace idan ta isa su duka su yi Bidiyo babu rigar mama. Ta bayyana hakane a wani Live da aka yi inda tace tana son ne su nunawa Duniya kyawun Nònùwànsu. Rikici dai ya balle tsakanin Sadiya Haruna da Hafsat Baby inda suke ta jifar juna da kalamai marasa dadi. https://www.tiktok.com/@ali_sharif123/video/7607311067706084628?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=e...
Kalli Bidiyon: Ganin Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da ciki yasa ana ta mata fatan Alheri

Kalli Bidiyon: Ganin Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da ciki yasa ana ta mata fatan Alheri

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ga tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da ciki tare da 'yar uwarta. Da yawa sun yi mata fatan Allah ya sauke ta lafiya. https://www.tiktok.com/@ayeesha.sadau5/photo/7607076298996993300?_r=1&_t=ZS-93xx48jb2vI Danna nan dan kallon Bidiyon Babu dai tabbacin ingancin wannan Bidiyon amma du da haka ya dauki hankula sosai.
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Ina zaman zamana na kashe aurena, yanzu shekara biyu kenan zan yi Azumi na biyu a gidan mu>>Inji Wannan bazawarar

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Ina zaman zamana na kashe aurena, yanzu shekara biyu kenan zan yi Azumi na biyu a gidan mu>>Inji Wannan bazawarar

Duk Labarai
Wannan wata bazawarace da tace tana zamanta a gidan mijinta ta kashe aurenta. Tace yanzu shekaru 2 kenan da mutuwar auren nata. tace gashi zata yi azumi biyu a gidansu kuma bata samu wata ci gaba ba. Ta bayyana cewa tana son aure inda ta rika rokon tsohon Mijinta ya dawo. https://www.tiktok.com/@dumdum8109/video/7607127765179026709?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7607127765179026709&source=h5_m&timestamp=1771233151&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&am...
Fadar Shugaban asa ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da bata mata suna ta hanyar yada labaran Karya

Fadar Shugaban asa ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da bata mata suna ta hanyar yada labaran Karya

Duk Labarai
Fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da yada labaran karya dan bata mata suna. Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan. Yace abinda ElRufai yake yi yana son ya kawar da hankulan mutanene daga kan zargin cin hanci da rashawa da ake masa a jihar Kaduna. Kuma yana son jawo hankalin mutanen Najeriya ne akansa. Ya kuma zargi malam da amfani da labaran karya wajan batawa gwamnati suna. Gwamnatin ta kuma zargi ElRufai da kokarin kawo tsoro da tashin tashina a fadin Najeriya. Yace kuma ElRufai na son mutane su rika ganin kamar ana son a zalinceshine.
Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Duk Labarai
Wani Dan Tiktok me suna Abba Dantata ya bayyana farin cikinsa da iftila'in da ya fadawa 'yan kasuwar Singa. Ya bayyana cewa, yana musu Allah Qara. Yace dalilinsa shine 'yan kasuwar suna boye kayan abinci yayin da mutane ke cikin bukata. Hakanan ya zargi 'yan kasuwar da cewa basa taimako kuma basa fitar da zakka. Danna nan dan kallon Bidiyonsa
Bidiyon Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi da ya nuna Qirjintq ya dauki hankula sosai

Bidiyon Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi da ya nuna Qirjintq ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Farida Abdullahi ta wallafa wani Bidiyon ta a shafinta na Tiktok inda aka ga ta rufe Qirjintq Saidai duk da rufewar da tayi, wasu sun hango Qirjin nata kamin ta rufe inda suka dauki Screenshot. https://www.tiktok.com/@realfaridaabdullahi/video/7606319908066053394?_r=1&_t=ZS-93wbsLneQEK Wani yace mata ko babu kaya zata yi yawo ba zata birgeshi ba. Saidai ta mayar masa da martanin cewa babansa da ya ganta har yanzu bai dawo hayyacinsa ba.