Kalli Bidiyon: Ta je kasar Saudiyya a gaban dakin Ka’aba tana rokon Allah ya saka mata kan samarin da suka yaudareta
Wannan wata matashiya ce data je kasar Saudiyya tana rokon Allah a dakin Ka'aba cewa ya saka mata kan samarin da suka yaudareta.
Saidai daga baya an gano ashe Soja Boy yayi rawa da ita.
Lamarin ya jawo cece-kuce sosai.
https://www.tiktok.com/@danabroad001/video/7593680635772898582?_r=1&_t=ZS-932Z6MlF3Q0
https://www.tiktok.com/@dan_sarkeey_kilishi/video/7593850699209788692?_t=ZS-932XVGsld9V&_r=1








