Saturday, February 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa:An yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin Mùlkì>>Inji Hukumar sojojin Najeriya

Da Duminsa:An yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin Mùlkì>>Inji Hukumar sojojin Najeriya

Duk Labarai
Hukumar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa an yi yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, Jhuyin Mùlkì. Hakan ya fito ne daga bakin daraktan yada labarai na hukumar ta sojojin Najeriya, AFN Samaila Uba. Ya bayyana cewa an kamma Bincike kuma an tabbatar da cewa sojojin da ake zargi sun yi yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki ne. Yace dan haka an mikawa hukumomin soji da suka dace lamarin dan a dauki matakin da ya dace,. Sanarwar ta ranar Litinin tace Nan gaba kadan za'a gabatar da sojojin a gaban kotun sojoji dan hukuntasu. A watan October da ya gabata ne dai aka soke faretin ranar 'yanci da aka saba yi, wanda kafafen yada labarai suka ce yunkurin Juyin mulki ne yasa aka yi hakan. Saidai chukwu sojojin a wancan lokacin ta musanta hakan. Amma a sanarwar dat...
Kalli Bidiyon: Abinda Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yawa Ganduje bayan komawa jam’iyyar APC da ya dauki hankula sosai

Kalli Bidiyon: Abinda Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yawa Ganduje bayan komawa jam’iyyar APC da ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi abin yabo bayan komawarsa jam'iyyar APC. An ganshi ya raka Tsohon gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje zuwa cikin motarsa bayan kammala bikin komawarsa jam'iyyar APC. Da yawa sun bayyana hakan da cewa alamace ta dattako da girmama mutane. https://twitter.com/i/status/2015858819549610426
Kalli Bidiyo Da Duminsa: Kwa Kwankwaso ya bayyana abinda zai faru a 2027 bayan komawar Abba jam’iyyar NNPP

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Kwa Kwankwaso ya bayyana abinda zai faru a 2027 bayan komawar Abba jam’iyyar NNPP

Duk Labarai
Komawar Gwamna Abba Kabir Yusuf jam'iyyar APC ta zo da dumamar yanayin siyasa a jihar Kano. Shugaban tafiyar Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa a baya ba'a yo siyasa ba, a yanzu ne za'a yi siyasa a 2027. Wannan kalamai na Kwankwaso na zuwane bayan da Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya koma jam'iyyar APC daga NNPP. https://twitter.com/i/status/2015547430893207978
Kalli Bidiyon: Duk wani dake neman takarar Gwamna a 2027 a APC ya hakura, Abba zai yi takara babu hamayya>>Inji Ganduje

Kalli Bidiyon: Duk wani dake neman takarar Gwamna a 2027 a APC ya hakura, Abba zai yi takara babu hamayya>>Inji Ganduje

Duk Labarai
tsohon Gwamnan Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa duka 'yan takara na 2023 da wanda ke son yin takara a 2027 sun hakura sun barwa Abba. Yace Abba Kabir Yusuf zai yi takara a 2027 ba tare da hamayya ba a jam'iyyar APC. https://twitter.com/i/status/2015855764049478122 Ya bayyana hakane a wajan bikin komawar Gwamna Abba Kabir Yusuf jam'iyyar APC.
Kalli Bidiyon: Dan uwan Kwankwaso na jini, Yahya Musa Kwankwaso ya watsar da NNPP inda yabi Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC

Kalli Bidiyon: Dan uwan Kwankwaso na jini, Yahya Musa Kwankwaso ya watsar da NNPP inda yabi Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC

Duk Labarai
Dan uwan Dr. Rabiu Musa Kwankwaso, Yahya Musa Kwankwaso ya fice daga jam'iyyar NNPP. Shima dai ya bayyana goyon bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf inda ya bishi zuwa jam'iyyar APC. An ganshi suna kashewa da abokin Burminsa a wani Bidiyo da ya dauki bankula a kafafen sadarwa. https://twitter.com/i/status/2015797701930008877
Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda ma’aikatan Hukumar  kula da Abuja, FCTA suka Bi Wike da gudu yayin da yayi niyyar tserewa ta hanyar baya babu Jiniya a yayin da ma’aikatan ke Zàngà-zàngà

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda ma’aikatan Hukumar kula da Abuja, FCTA suka Bi Wike da gudu yayin da yayi niyyar tserewa ta hanyar baya babu Jiniya a yayin da ma’aikatan ke Zàngà-zàngà

Duk Labarai
An ga ma'aikatan hukumar FCTA dake kula da Abuja sun bi Ministan Abujan, Nyesom Wike da gudu yayin da yayi yunkurin tserewa daga ma'aikatar ta hanyar baya. An ji suna ce masa, Ole, watau Bàràwò. Ma'aikatan dai na zanga-zangar ne dan neman a biyasu hakkokinsu. https://twitter.com/i/status/2015772997563387912
Kalli Bidiyon: Wadda ta yi Bidiyon nan da Baby dinta tasashi yayi kukan Awaki wanda ya dauki hankula sosai, ta sake yin wani Bidiyon da Babyn nata

Kalli Bidiyon: Wadda ta yi Bidiyon nan da Baby dinta tasashi yayi kukan Awaki wanda ya dauki hankula sosai, ta sake yin wani Bidiyon da Babyn nata

Duk Labarai
Wannan matar da ta yi Bidiyo da baby dinta tasashi kukan awaki wanda Bidiyon ya dauki hankula sosai a yanzu ma ta sake sakin wani Bidiyon da baby din nata. A baya dai ta saki Bidiyo inda ta sa Babyn nata Tambele sannan tasa yawa dangin uwargidansa rashin Mutunci. Hakan ya jawo mata Allah wadai inda kuma akaita cece-kuce da fadar cewa hakan bai dace ba. Saidai a wannan Sabon Bidiyon ta bayyana irin soyayyar da takewa babyn nata ne kawai ba tare da sashi yayi wani abu da bai kamata ba. https://www.tiktok.com/@mami999993/video/7598971830854077716?_r=1&_t=ZS-93MtaWiCYuP
Kalli Bidiyon: Ganin Diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Abdullahi Ganduje a irin wannan shigar ya dauki hankula sosai

Kalli Bidiyon: Ganin Diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Abdullahi Ganduje a irin wannan shigar ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
Wani Bidiyo diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Abdullahi Umar Ganduje ya dauki hankula a kafafen sada zumunta sosai. An ga Bidiyon nata tana sanye da riga ba dan kwali inda take ta rangwada ana daukarta Bidiyon. Da yawa dai sun yi mamakin hakan inda suke cewa doka yawanci akan Talakawa take aiki. https://twitter.com/i/status/2015183029006655816