Saturday, March 7
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Naje babban birnin kasar Indiya, New Delhi wallahi Jihar Zamfara tafi India tsafta>>Inji shugaban karamar hukumar Talata Mafara, Hon. Yahya Yari

Kalli Bidiyon: Naje babban birnin kasar Indiya, New Delhi wallahi Jihar Zamfara tafi India tsafta>>Inji shugaban karamar hukumar Talata Mafara, Hon. Yahya Yari

Duk Labarai
Shugaban karamar hukumar Talatar Mafara jihar Zamfara, Hon Yahya Yari ya bayyana cewa, ya je kasar india. Inda yace wallahi Jihar Zamfara ta fi babban birnin India, New Delhi tsafta. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai. https://www.tiktok.com/@hon.yahaya.yari/video/7604888430329203989?_r=1&_t=ZS-93ng1q4W0rh
Karfin Hali: Ji yanda wani yace zai sayar da Hedikwatar EFCC dake Abuja, har ya sakata a kasuwa

Karfin Hali: Ji yanda wani yace zai sayar da Hedikwatar EFCC dake Abuja, har ya sakata a kasuwa

Duk Labarai
Wani ya saka Hedikwatar EFCC dake Abuja a kasuwa inda yace yana neman me saye akan Naira Miliyan 800, kudin dillali Naira Miliyan 120. https://twitter.com/i/status/2020753060734144752 Ya saka tallar ne a shafinsa na X inda lamarin ya dauki hankula sosai har EFCC din da kansu suka yi raddi. https://twitter.com/i/status/2020922896823222588 EFCC ta bayyana masa cewa, lallai kana da karfin Hali.
Kalli Bidiyon: Wallahi Wanda suka Kawo Davido Kano basu Birgeni ba, da dai Limamin Harami suka kawo da shine zasu Burge>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a

Kalli Bidiyon: Wallahi Wanda suka Kawo Davido Kano basu Birgeni ba, da dai Limamin Harami suka kawo da shine zasu Burge>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta bayyana cewa, wadanda suka kawo mawakin Kudu, Davido dan bikin Birthday na 'ya'yansu a Kano basu Burgeba. Tace asalima sai Alhakine suka dauka dan Allah yayi fushi dasu. Ta kara da cewa, da limamin makka suka kawo da shine zasu burge mutane. https://www.tiktok.com/@backup_rashida_mai_saa/video/7604805651402935573?_r=1&_t=ZS-93mapvDvXaj
Kalli Bidiyon: Wannan dansandan nata shan ruwan Allah wadai saboda yanda ya shiga wata mota dake dauke da mutane a Kano, ya taka Birki, wanda hakan na iya haifar da Khàdàry

Kalli Bidiyon: Wannan dansandan nata shan ruwan Allah wadai saboda yanda ya shiga wata mota dake dauke da mutane a Kano, ya taka Birki, wanda hakan na iya haifar da Khàdàry

Duk Labarai
Wannan wani Dansanda ne a Kano dake ta shan ruwan Allah wadai bayan da aka ganshi ya shiga wata motar fasinja ya taka burki da karfin tsiya. An jishi da direban suna cece-kuce inda yake cewa ya dauke kafarsa daga kan birkin motar da ya dora. https://twitter.com/i/status/2020746937935212889
Kalli Bidiyon: Nasan wannan maganar ba zatawa mutane da yawa dadi ba amma sai na fada, Tsarin aure baiwa matan Musulmai adalci ba>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: Nasan wannan maganar ba zatawa mutane da yawa dadi ba amma sai na fada, Tsarin aure baiwa matan Musulmai adalci ba>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matar ta bayyana cewa, tsarin aure be wa matan musulmai Adalci ba. Ta bayyana cewa, a tsarin auren da ake dashi namiji ne kawai ke yin abinda yake so ya karo aure sanda yake so amma da mace ta yi magana sai a danneta. Kalli Bidiyon cikakken jawabinta. https://twitter.com/i/status/2020762483141627924