Saturday, February 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon yanda diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Ganduje ta kammala jami’ar Landan

Kalli Bidiyon yanda diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Ganduje ta kammala jami’ar Landan

Duk Labarai
Wannan diyar tsohon gwamnan Kano, Kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje watau Fatima ce data kammala karatu daga kasar Ingila. Ta kammala karatunne daga jami'ar Kings College dake birnin Landan. Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, ya halarci wajan taron kammala karatun na diyarsa. https://twitter.com/i/status/2014702329694404916
Shima Malam Haruna Mijin Matar da akawa aika-aika ya kamata hukumomi su tuhumeshi>>Inji Wannan matashiyar

Shima Malam Haruna Mijin Matar da akawa aika-aika ya kamata hukumomi su tuhumeshi>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matashiyar ta bayyana cewa, shima Malam Bashir Haruna ya kamata hukumomi su tuhumeshi kan abinda ya faru da iyalansa. Tace bawai tana nufin shine yawa iyalan nasa abinda aka musu ba amma dai da kasashen da aka ci gaba ne, hadda shima da sai an bincikeshi. https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7597452658848419083?_r=1&_t=ZS-93JFCC4DWue
Kalli Bidiyon:Muna kiran da a saki Umar da ya yi aikata-aika a Chiranchi Dorayi, saboda ga masu laifi nan da yawa ana yafe musu>>Inji Wannan matashin

Kalli Bidiyon:Muna kiran da a saki Umar da ya yi aikata-aika a Chiranchi Dorayi, saboda ga masu laifi nan da yawa ana yafe musu>>Inji Wannan matashin

Duk Labarai
Wani matashi ya bayyana inda yayi kiran da a saki wanda ake zargi da yiwa uwa da 'ya'yanta aika-aika a Kano. Ya bayyana cewa dalilinsa shine Umar ya saduda kan abinda ya aikata. Sannan kuma akwai masu laifi da yawa da aka yafewa amma gashi shi an tsareshi. https://www.tiktok.com/@dandambu5/video/7598232906288450824?_r=1&_t=ZS-93JDKG19OUa
Gwamnatin tarayya ta kwace mukamin Jakadancin data baiwa Usman Nasamu Dakin Gari

Gwamnatin tarayya ta kwace mukamin Jakadancin data baiwa Usman Nasamu Dakin Gari

Duk Labarai
A daren jiyane dai gwamnatin tarayya ta bayyana Usman Nasamu Dakin gari a matsayin jakadan Najeriya a kasar Turkiyya. Saidai a yau da Safiyar Juma'a, Gwamnatin ta bayyana kwace wannan mukami. Zuwa yanzu dai ba'a bayyana dalilin Gwamnatin na kwace wannan mukami ba. Duka sanarwar nadashi da kwace mukamin ta fito ne daga bakin me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga. Ana tsammanin nan ba da jimawa ba, shugaba Tinubu zai kai ziyara kasar ta Turkiyya.
Kalli Bidiyon: Allah ya min Kyau, da haka ba zan auri talaka ba, Talakawan ma neman tsari suke da Talauci>>Inji Wannan Matar

Kalli Bidiyon: Allah ya min Kyau, da haka ba zan auri talaka ba, Talakawan ma neman tsari suke da Talauci>>Inji Wannan Matar

Duk Labarai
Wannan budurwar ta bayyana cewa bata son Auren talaka. Ta bayyana cewa, Talakawan ma neman tsari suke da Talauci. Tace kuma Allah ya mata kyau dan haka ba zata auri talaka ba. Tace kuma duk wanda ya zageta to shima Talakane. https://www.tiktok.com/@aresheenty0/video/7597776741293149448?_r=1&_t=ZS-93J5MBjF889