Saturday, April 18
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: A karshe dai Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya fito da kansa ya bayyana dalilin ficewa daga NNPP zuwa APC

Kalli Bidiyon: A karshe dai Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya fito da kansa ya bayyana dalilin ficewa daga NNPP zuwa APC

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fito yake bayyana dalilin ficewarsa daga jam'iyyar NNPP zuwa APC. Gwamna Abba ya bayyana cewa, wun hango wani katon dutsene suka ce a kauce a bi hanya amma aka kiya. Gwamnan yace shiyasa su suka nemawa kansu Mafita. https://twitter.com/i/status/2042502762395476427 https://twitter.com/i/status/2042381103663636501
Kalli Bidiyon: Yanda Dr. Hussain Kano ya hada hotonsa da fati Nijar ta dora hannu akan kirjinsa

Kalli Bidiyon: Yanda Dr. Hussain Kano ya hada hotonsa da fati Nijar ta dora hannu akan kirjinsa

Duk Labarai
Tauraron me fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano wanda a baya ya sha sukar 'yan fim, amma yanzu ya kamu da soyayyar mawakiya, Fati Nijar yayi wani hadin hoto da Fatin wanda ya dauki hankula. An ga hoton da ya hada, Fati ta dora hannu akan kirjinsa. Sannan an ga wani Bidiyon da ya wallafa yana fadin cewa, akan Fati zai iya batawa da kowa. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7626949314488732946?_r=1&_t=ZS-95Pr9GDvD8L&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon yanda Shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Jigawa ke rokon Gwamnan jihar bayan ya kulle musu asusun bankunansu

Kalli Bidiyon yanda Shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Jigawa ke rokon Gwamnan jihar bayan ya kulle musu asusun bankunansu

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Jigawa na cewa, Gwamnan jihar ya kulle asusun kananan hukumomin jihar har na tsawon watanni 3 bayan da ya gano suna Almubazzaranci da dukiyar al'umma. Gwamnan ya dauki wannan matakinne bayan gano cewa wasu daga cikin shuwagabannin kananan hukumomin na ware Naira Miliyan 70 dan yin Adashi. https://twitter.com/i/status/2042000355043516418
Kalli Bidiyon: Bayan da Dr. Hussain Kano yace yana son mawakiya Fati Nijar da aure, sun hadu

Kalli Bidiyon: Bayan da Dr. Hussain Kano yace yana son mawakiya Fati Nijar da aure, sun hadu

Duk Labarai
A kwanakin bayane dai Dr. Hussain Kano ya fito ya bayyana cewa, yana son mawakiya, Fati Nijar da aure. Saidai yace ya aika mata da sakonni ta shafinta na Tiktok amma bai sameta ba. Kwatsam yana kan Tiktok live sai ga Fati Nijar ta shiga Tiktok live din nasa. Nan kuwa malam ya fara jin kunya yana gumi. https://www.tiktok.com/@mahadi_angonta77/video/7626238791442844948?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7626238791442844948&source=h5_m&timestamp=1775664742&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&...

Duk abinda zaku yi ku je ki yi ta yi, idan ‘yan Arewa basu zabi Tinubu ba ba zai zarce ba>>Inji fasto Elijah Ayodele

Duk Labarai
Fasto Elijah Ayodele yayi gargadin cewa Arewa na da muhimmanci wajan samun nasarar zarcewar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a karo na 2. Ya bayyana hakane a wajan wani wa'azi da ya gudanar a cocinsa. Yace idan 'yan Arewa sun zabi Tinubu zai zarce amma idan basu zabeshi ba, ba zai zarce ba. https://twitter.com/i/status/2041794559198253254