Wannan wata budurwa ce da ta bar makaranta ta je wajan Saurayinta.
Saidai bayan sun kammala holewa, budurwar ta rigamu gidan gaskiya.
Lamarin ya tayar da hankali a kafafen sadarwa.
https://twitter.com/i/status/2050583494682616254
Bidiyon yanda Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya je masallacin Juma'a a makare ya dauki hankula.
An ga ya bi sahu a wajan masallacin, ba'a ture mutane ya shiga cikin masallacin ba.
Lamarin ya dauki hankulan mutane sosai inda akai ta yaba masa, wasu ke cewa bashi da girman kai.
https://www.tiktok.com/@realhishamabba/video/7635013366934686997?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7635013366934686997&source=h5_m×tamp=1777730423&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=76251836750013...
Wannan wata matar aure ce a Arewa data dauki hankula bayan data bayar da labarin halin da mahaifiyarta ke ciki.
Tace Mahaifinsu ya rasu, dan hakane mahaifiyarta ta rika bin abokansa da 'yan uwansa dan su taimaka mata ta rike yaran da ya bari.
Tace amma duk sai su rika bayyana mata cewa, sai ta bayar da kanta kamin su taimaka mata.
Tace suna hakane tun tana kin yadda har yanzu ta koma tana basu kanta suna bata abinda zata kula da yaran.
Tace ta gano hakane bayan da wata rana ta je gidan taga mahaifiyarta sai dare yayi take cin kwalliya ta fita
Tace ta fuskanci mahaifiyarta inda ta tambayeta ta fara bin mazane, tace mahaifiyar ta ta ce bata da yanda zata yi shiyasa, bata da jari dolece tasa take bin maza.
Tace dalili kenan da yasa ta shigo kafafen sada zumunta dan nemaw...
Tauraruwar fina-finan Hausa, Teema makamashi da abokin fadanta, Hassan Make-Up sun shirya.
Hassan Make-Up ne ya wallafa Bidiyon Teema ta hau wakar da aka masa inda yace ya yafe mata duk wani abu data masa.
Wasu dai sun ji dadin hakan inda wasu ke nuna rashin jin dadin hakan.
https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7635212651626368264?_r=1&_t=ZS-961SqtFk1A1
An ga gidan iyayen Nafiu Bala Gombe wanda ya kawo rikici a jam'iyyar ADC.
An nuna gidanne a labarai bayan da rahotanni suka ce wai wasu matasa sun kona gidan dake garin gombe, Saidai tuni hukumar 'yansanda ta karyata lamarin.
Saidai gyaran da akawa gidan ya dauki hankulan mutane inda wasu ke cewa lallai Nafiu ya ja kudi a wajan jam'iyyar APC.
https://twitter.com/i/status/2050275454704099548
Rahotanni sun ce wata amarya ta kwararawa Uwargida Tahwasashshen ruwa zafi inda jikin Uwargidan gaba da ya ya samu matsala.
Saidai kamin a ankara, Amaryar ta tsere.
Yanzu rahotanni sun ce ana nemanta ruwa a jallo.
https://www.tiktok.com/@cardis_apparel/video/7634951320071458069?_r=1&_t=ZS-961Gz2Jayzx
Rahotanni daga jihar Kano na cewa an daura aure da wani abokin Ango a jihar bayan da angon yace ya fasa auren a ranar aure.
Saidai daga baya Angon ya dawo yace shi baice ya fasa ba, cewa yayi a daga aure.
Rigima dai ta kaure tsakanin Angon da dangin amaryar inda angon yace bai yadda ba.
https://twitter.com/i/status/2050303739316129970
Diyar me martaba sarkin Kano, Sabera Sanusi ta roki masu daukar lambar wayarta suna cewa suna sonta da soyayya ko abuta da cewa su daina.
Tace neman kudi da kasuwanci ta fito yi ba neman 'yan uwa ko Abokai ko masoya ba.
Tace dan Allah duk wanda zai yi magana a wayarta ya zamana kasuwanci ne kawai ya kawoshi.
https://www.tiktok.com/@sabeerahsanusi/video/7634631035405208853?_r=1&_t=ZS-960H699OjZo
Wani matashin Bayerabe ya bayar da labarin yanda ya dirkawa Budurwarsa da suka hadu a jami'a ciki.
Yace tun suna ajin farko a jami'a suka fara soyayya a shekarar data gabata, kuma takan je gidansa ta kwana.
Kwatsam sai ta gaya masa cewa ta dauki ciki.
Yace yayi farin ciki amma ita bata yi ba saboda tana tunanin iyayenta ba zasu yaddaba.
Yace ya bata shawarar ta zauna a gidansa har sai ta haihu sai su jewa iyayenta da dan da suka haifa, inda ta amince.
Saidai iyayenta sun samu labarin inda suke zaune inda mahaifinta ya je ya dauketa.
Yace shi kuma yana sonta tunda mahaifinta ya dauketa ya kasa samun nutsuwa.
Shine ya je ya samu iyayensa aka je aka baiwa iyayenta hakuri suka hakura, yanzu an ce ya bari idan ta haihu za'a daura musu aure.
https://twitter.com/i/status/...
Wasu matasan Arewa da aka ga Bidiyon su na ta yawo a kafafen sada zumunta sun dauki hankula sosai.
An ga yanda suka hada casu a gida kowace saurayi rike da Budurwarsa, kamar dai yanda turawa suke yi.
Lamarin ya jawo cece-kuce inda da yawa ke cewa tarbiyya ta lalace.
https://twitter.com/i/status/2049870417154674877