Wednesday, May 13
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: Yanda Dangote ya je sallar Juma’a a makare amma sai ya bi sahu a waje, ba’a ture mutane ya shiga cikin masallaci ba

Kalli Bidiyon: Yanda Dangote ya je sallar Juma’a a makare amma sai ya bi sahu a waje, ba’a ture mutane ya shiga cikin masallaci ba

Duk Labarai
Bidiyon yanda Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya je masallacin Juma'a a makare ya dauki hankula. An ga ya bi sahu a wajan masallacin, ba'a ture mutane ya shiga cikin masallacin ba. Lamarin ya dauki hankulan mutane sosai inda akai ta yaba masa, wasu ke cewa bashi da girman kai. https://www.tiktok.com/@realhishamabba/video/7635013366934686997?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7635013366934686997&source=h5_m&timestamp=1777730423&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=76251836750013...
Kai Duniya: Ina da Aure, Mahaifinmu ya rasu, Mahaifiyarmu ta bi abokansa da ‘yan uwansa su taimaka mata sun ce sai ta bayar da kanta

Kai Duniya: Ina da Aure, Mahaifinmu ya rasu, Mahaifiyarmu ta bi abokansa da ‘yan uwansa su taimaka mata sun ce sai ta bayar da kanta

Duk Labarai
Wannan wata matar aure ce a Arewa data dauki hankula bayan data bayar da labarin halin da mahaifiyarta ke ciki. Tace Mahaifinsu ya rasu, dan hakane mahaifiyarta ta rika bin abokansa da 'yan uwansa dan su taimaka mata ta rike yaran da ya bari. Tace amma duk sai su rika bayyana mata cewa, sai ta bayar da kanta kamin su taimaka mata. Tace suna hakane tun tana kin yadda har yanzu ta koma tana basu kanta suna bata abinda zata kula da yaran. Tace ta gano hakane bayan da wata rana ta je gidan taga mahaifiyarta sai dare yayi take cin kwalliya ta fita Tace ta fuskanci mahaifiyarta inda ta tambayeta ta fara bin mazane, tace mahaifiyar ta ta ce bata da yanda zata yi shiyasa, bata da jari dolece tasa take bin maza. Tace dalili kenan da yasa ta shigo kafafen sada zumunta dan nemaw...
Kalli Bidiyon: A karshe dai Hassan Make-Up da Teema Makamashi sun shirya

Kalli Bidiyon: A karshe dai Hassan Make-Up da Teema Makamashi sun shirya

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Teema makamashi da abokin fadanta, Hassan Make-Up sun shirya. Hassan Make-Up ne ya wallafa Bidiyon Teema ta hau wakar da aka masa inda yace ya yafe mata duk wani abu data masa. Wasu dai sun ji dadin hakan inda wasu ke nuna rashin jin dadin hakan. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7635212651626368264?_r=1&_t=ZS-961SqtFk1A1
Kalli Bidiyon irin yanda Nafiu Bala Gombe ya gyara gidan iyayensa dake Gombe

Kalli Bidiyon irin yanda Nafiu Bala Gombe ya gyara gidan iyayensa dake Gombe

Duk Labarai
An ga gidan iyayen Nafiu Bala Gombe wanda ya kawo rikici a jam'iyyar ADC. An nuna gidanne a labarai bayan da rahotanni suka ce wai wasu matasa sun kona gidan dake garin gombe, Saidai tuni hukumar 'yansanda ta karyata lamarin. Saidai gyaran da akawa gidan ya dauki hankulan mutane inda wasu ke cewa lallai Nafiu ya ja kudi a wajan jam'iyyar APC. https://twitter.com/i/status/2050275454704099548
Kalli Bidiyon: Neman kudi na fito yi ba soyayya ko neman abokai ba, inji Diyar sarkin Kano, Sabera Sanusi

Kalli Bidiyon: Neman kudi na fito yi ba soyayya ko neman abokai ba, inji Diyar sarkin Kano, Sabera Sanusi

Duk Labarai
Diyar me martaba sarkin Kano, Sabera Sanusi ta roki masu daukar lambar wayarta suna cewa suna sonta da soyayya ko abuta da cewa su daina. Tace neman kudi da kasuwanci ta fito yi ba neman 'yan uwa ko Abokai ko masoya ba. Tace dan Allah duk wanda zai yi magana a wayarta ya zamana kasuwanci ne kawai ya kawoshi. https://www.tiktok.com/@sabeerahsanusi/video/7634631035405208853?_r=1&_t=ZS-960H699OjZo
Na yiwa Budurwata chikiy, saidai duk da haka ina sonta, dan hakane na roki iyayena mu je mu baiwa iyayenta hakuri

Na yiwa Budurwata chikiy, saidai duk da haka ina sonta, dan hakane na roki iyayena mu je mu baiwa iyayenta hakuri

Duk Labarai
Wani matashin Bayerabe ya bayar da labarin yanda ya dirkawa Budurwarsa da suka hadu a jami'a ciki. Yace tun suna ajin farko a jami'a suka fara soyayya a shekarar data gabata, kuma takan je gidansa ta kwana. Kwatsam sai ta gaya masa cewa ta dauki ciki. Yace yayi farin ciki amma ita bata yi ba saboda tana tunanin iyayenta ba zasu yaddaba. Yace ya bata shawarar ta zauna a gidansa har sai ta haihu sai su jewa iyayenta da dan da suka haifa, inda ta amince. Saidai iyayenta sun samu labarin inda suke zaune inda mahaifinta ya je ya dauketa. Yace shi kuma yana sonta tunda mahaifinta ya dauketa ya kasa samun nutsuwa. Shine ya je ya samu iyayensa aka je aka baiwa iyayenta hakuri suka hakura, yanzu an ce ya bari idan ta haihu za'a daura musu aure. https://twitter.com/i/status/...