Friday, December 5
Shadow
An kama Sojojin da aka sa tsaron makarantar jihar Kebbi amma suka bar makarantar har ta kai ga Tshàgyèràn Dhàjì sun je sun dàukè daliban

An kama Sojojin da aka sa tsaron makarantar jihar Kebbi amma suka bar makarantar har ta kai ga Tshàgyèràn Dhàjì sun je sun dàukè daliban

Duk Labarai
Rahotanni daga Abuja na cewa an kama sojojin da aka kai tsaron makarantar MAGA jihar Kebbi amma suka bar makarantar har ta kai ga 'yan Bindiga suka shiga suka sace dalibai 26. Daga baya dai dalibai 2 sun tsere daga hannun 'yan Bindigar wanda hakan ya sa dalibai 24 suka ci gaba da kasancewa a hannun 'yan Bindigar. An kubutar da daliban daga hannun 'yan Bindigar ba tare da sun cutu ba. Saidai an yi ta kiraye-kirayen a kama sojojin da aka kao tsaro makarantar. Wasu sojoji sun shaidawa jaridar Punchng cewa, tuni an kama sojojin da aka kai tsaro makarantar inda ake tuhumarsu kan barin makarantar wanda har ta kai ga 'yan Bindiga sun shiga sun sace daliban.
Kalli Bidiyon: Malam Abuja ba Kano bace, Wike ya gayawa Sanata Ali Ndume bayan da yacewa Wike ya daina korar Almajirai da sauran masu yawo a Abuja

Kalli Bidiyon: Malam Abuja ba Kano bace, Wike ya gayawa Sanata Ali Ndume bayan da yacewa Wike ya daina korar Almajirai da sauran masu yawo a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sanata Ali Ndume ya ya nemi Ministan baban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike da ya daina kamawa da korar Almajirai da sauran 'yan Asalin Abuja dake yawo a tituna. Yace maimakon korarsu, kamata yayi Ministan Abujan yayi irin abinda Kano ke yi na samar da wani guri na musamman dan a rika koyawa irin wadannan mutanen sana'a. Saidai Wike yace hakan ba za yiyu ba dan Abuja ta banbanta da duk wata sauran jihar Najeriya. https://twitter.com/timmosion/status/1994327842813866034?t=I7...
Ni Bayera bene Musulmi, Kuma sai na tabbatar an fara amfani da shari’ar Musulunci a Jihohin Yarbawa saboda fiye da rabin yarbawa musulmai ne

Ni Bayera bene Musulmi, Kuma sai na tabbatar an fara amfani da shari’ar Musulunci a Jihohin Yarbawa saboda fiye da rabin yarbawa musulmai ne

Duk Labarai
Wannan bayeraben yace fiye da Rabin Yarbawa Musulmai ne dan haka sai ya tabbatar an fara amfani da shari'ar Musulunci a jihohin Yarbawa. Ya bayyana cewa, kuma nan da shekaru 20 sai ya tabbatar duka Yarbawa sun zama musulmai. https://twitter.com/Osemmuo/status/1994375784534827316?t=c1Cjr5_oDjUkM3IW8S9Atg&s=19
Kalli Bidiyon: Ana ta kiran jami’an tsaro su kama wannan malamin biyo bayan kalaman da yayi akan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Kalli Bidiyon: Ana ta kiran jami’an tsaro su kama wannan malamin biyo bayan kalaman da yayi akan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Duk Labarai
Ana ta kiraye-kirayen jami'an tsaro su kama wannan malamin saboda kalaman da yayi Biyo bayan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Da yawan masu kiran sun ce irin kalaman da yake yi na kamanceceniya da na masu tsaurin ra'ayin addini irin su kungiyar Bòkò Hàràm da ÌŚWÀP. Daya daga cikin masu kiran a yi bincike akan malamin shine Zagazola Makama wanda yace duk da ba'a samu wata alaqa tsakanin malamin da wata kungiyar ta'addanci ba amma ya kamata a bicikeshi. https://twitter.com/ZagazOlaMakama/status/1994470621950955632?t=V3NQKVeyqQqbV-_Elk4_Ug&s=19
Kungiyar Tuntuba ta Arewa, ACF tace a yiwa Tshàgyèràn Dhàjì irin Afuwar da akawa Tshàgyèràn Neja Delta

Kungiyar Tuntuba ta Arewa, ACF tace a yiwa Tshàgyèràn Dhàjì irin Afuwar da akawa Tshàgyèràn Neja Delta

Duk Labarai
Kungiyar Tuntuba ta Arewa, ACF ta bukaci a yiwa Tshàgyèràn Dhàjì irin afuwar da akawa tsageran Neja Delta. Shugaban kungiyar, Bashir Dalhatu ya bayyana haka a wata hira da kafar Arise TV suka yi dashi. Ya bayyana cewa, afuwar da akawa 'yan Neja Delta tasa an dauki nauyin su sun yi karatu sun zo sun zama masu amfanar da al'umma. Yace hakanan wata matsala da ake fuskanta da irin wadanan mutane itace yanda suke rayuwa babu kayan more rayuwa irin wadanda ake dasu a birane. https://twitter.com/TheYorubaTimes/status/1994415313681568091?t=f47xkBytkWl6iTcdVrhL9w&s=19
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda Khàrìn da Tshàgyèràn Dhàjì suka kaiwa Shingen tsaro na jami’an Immigration a jihar Kebbi, abin ba Kyàn Gànì

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda Khàrìn da Tshàgyèràn Dhàjì suka kaiwa Shingen tsaro na jami’an Immigration a jihar Kebbi, abin ba Kyàn Gànì

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kebbi sun bayyana cewa 'yan tà'àddà sun kaiwa wani shingen jami'an kula da shige da fici na Immigration hari. Sun bankawa shingen wuta, hadda masallacin dake wajan aun Qonashi. A cikin Bidiyon an ga gawar daya daga cikin mutanen dake wajan na ci da wuta. https://twitter.com/ogundamisi/status/1994455087360430193?t=VmAO9ni5WM0O-_i2fhYrrQ&s=19 Lamarin ya farune a Bakin Ruwa dake karamar hukumar Bagudu. Rahotanni sun ce mutane 3 ne suka rasu a harin.
Tsohon babban lauyan Gwamnati Abubakar Malami yace EFCC sun sakeshi bayan yi masa tambayoyi

Tsohon babban lauyan Gwamnati Abubakar Malami yace EFCC sun sakeshi bayan yi masa tambayoyi

Duk Labarai
Tsohon Babban lauyan Gwamnatin tarayya, Abubakar Malami wanda a jiya yace hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC sun gayyaceshi, yace bayan kammala masa tambayoyi, sun sakeshi. Ga sakon da ya wallafa a shafinsa: "Dangane da alkawarina na ci gaba da sanar da ’yan Najeriya game da gayyatar da EFCC ta yi mini, ina mika godiya ga Allah bisa bani ikon fitowa cikin aminci. Tattaunawar ta kasance mai kyau, kuma na samu fitowa, haka zalika an sake sanya wani sabon lokaci domin ci gaba da tattaunawa yayin da gaskiyar da ta shafi ƙagaggun zarge-zargen da aka yi a kaina ke ci gaba da bayyana. ABUBAKAR MALAMI, SAN, CON" https://twitter.com/aamalamiSAN/status/1994551164222754985?t=cD1knqyErDqSOypEY51PfQ&s=19
Jikina yana Bari, inason in Tambayi Ahmed Musa ya ban kyautar Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

Jikina yana Bari, inason in Tambayi Ahmed Musa ya ban kyautar Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa kuma Tsohuwar matar Sani Musa Danja, Mansurah Isah ta bayyana cewa tana rokon Tauraron kwallon Najeriya, Ahmed Musa ya bata kyauta Naira Miliyan 10. Ta roki masoyan ta a kafafen sada zumunta dasu tayata rokon Ahmed Musa ya bata wannan kyauta. Ta yi alkawarin cewa idan ya bata, zata baiwa mutane kyautar Naira Miliyan daya daga ciki.