Wednesday, September 16
Shadow
Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun raba matashi Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano

Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun raba matashi Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano

Duk Labarai
Wasu da ba'a san ko su wanene ba sun raba matashi me sharhi a kafafen sada zumunta, Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano. Dan Shagamu kamin barinsa Duniya yayi wani Bidiyo inda yake kira ga Hukumomi cewa 'yan Izala na farautar rayuwarsa inda aka ji yana kiran sunayen Gwamnan Kano da wasu malamai. Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai bayan rasuwarsa inda ake ta watsa shi a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@sani_abdullahi02/video/7683586369884900629?_r=1&_t=ZS-99blLTh9EDi Hakanan kungiyar Amnesty international dake ikirarin kare hakkin bil'adama tace ya kamata Gwamnatin tarayya ta dauki matakin hana asarar rayuka. Sannan ta yi Allah wadai da abinda akawa Danshagamu. Hakanan Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nemi hukumomi da su kamo ...
Matar mutuminnan dake zargin Sheikh Dr. Ahmad Gumi da rike masa mata ta yi magana

Matar mutuminnan dake zargin Sheikh Dr. Ahmad Gumi da rike masa mata ta yi magana

Duk Labarai
Khadija Diab, 'yar kasar Morocco da mijinta ke zargin Sheikh Dr. Ahmad Gumi da riketa na tsawon watanni 11 ta yi magana a karin farko. Khadija tace da farko dai Mijinta Nasiru Idris Makaryacine, ya mata karyar yana da wadata, kuma yana da aiki. Tace tun kamin su zo Najeriya ya mata alkawarin cewa ba zata zauna gida daya da matarsa ba ya tanadar mata gida. Amma da suka zo ita da magaifiyarta, sai ya ajiyesu a otal sannan ya rika rokonta wai ta yadda ta zauna gida daya da matarsa amma ta kiya Tace da yaga ba zata hakura ba shine ya kama mata gida amma bai saka komai ba a ciki, data masa magana yace a hankali zai rika sayo kayan gidan. Tace ta mai magana ya sai mata injin wanki amma yaki, tace dole da hannu ta rika wanki wanda bata saba da hakan a kasarsu ba. Tace da kanshi ...
Kalli Bidiyon: Ya da Tahir Fagge da sauran wasu ‘yan Kannywood suka shirya gangamin wayar da kan Area akan cewa kada su zabi shugaba Tinubu a 2027

Kalli Bidiyon: Ya da Tahir Fagge da sauran wasu ‘yan Kannywood suka shirya gangamin wayar da kan Area akan cewa kada su zabi shugaba Tinubu a 2027

Duk Labarai
Kungiyar taurarin fina-finan Hausa me suna Kannywood Media forum ta fita zanga-zanga inda take kira ga 'yan arewa kada su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027. Tahir Fagge da sauran wasu jarumai ne suka jagoranci zanga-zangar inda aka ji suna cewa kada a zabi shugaban kasar a zabe me zuwa. https://twitter.com/Arewa_Source/status/2097532074538254398