Thursday, August 6
Shadow
Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya fito da kansa ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna

Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya fito da kansa ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya fito ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna. Adam ya bayyana a shafinsa na Instagram cewa, Sun gano suna da kwayoyin halitta iri daya shi da matarsa watau A.A shiyasa suka rabu. Saidai Adam A. Zango yace bayan wannan babu wata rashin jituwa a tsakaninsu inda ya wallafa Bidiyon lokacin da Maimuna ke barin gidansa, yace ta bar gidansa tana cikin farin ciki. https://www.tiktok.com/@queenmeerah_adam/video/7668709829107649812?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7668709829107649812&source=h5_m&timestamp=1785570761&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_s...
Bayanai sun fito kan dalilin da yasa Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna

Bayanai sun fito kan dalilin da yasa Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna

Duk Labarai
A yau ne dai aka samu rahotanni masu cewa, Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya saki matrsa, Maimuna. A Rahoton Premier Radio sun ruwaito cewa daya daga cikin dalilan da ake cewa Adam A. Zango ya saki matarsa saboda su shine wai tun kamin aure sun yi alkawarin babu haihuwa shi da matarsa. Amma a yanzu matar na son haihuwa. https://www.tiktok.com/@premierradiong/video/7668750319672691989?_r=1&_t=ZS-98VIdQCFppZ Zuwa yanzu dai Adamu bai ce komai ba kan lamarin.
Kalli Bidiyon: Shima Adam A. Zango yayi magana bayan rahoton sakin matarsa Maimuna ya bayyana

Kalli Bidiyon: Shima Adam A. Zango yayi magana bayan rahoton sakin matarsa Maimuna ya bayyana

Duk Labarai
A yaune dai Rahotanni suka watsu cewa, Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna shekara daya bayan aurenta. Hakan ya zowa mutane da mamaki musamman ganin cewa dama a baya ana zargin Adam A. Zango da auri saki. Maimuna dai ta fito ta tabbatar da cewa, Adam A. Zango ya saketa inda tace kadararta kenan. A yanzu kuma kafar AGG Media ta wallafa wata Hira da ta yi da Adam A. Zango amma bai yi magana akan maganar sakin auren nasa ba. https://www.tiktok.com/@agg_multimedia_services/video/7668706556971715847?_r=1&_t=ZS-98UsYPULkqi
Da Duminsa: Matar Adam A. Zango, Maimuna ta yi magana bayan rahoton cewa Adam A. Zango ya saketa

Da Duminsa: Matar Adam A. Zango, Maimuna ta yi magana bayan rahoton cewa Adam A. Zango ya saketa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna shekara daya bayan auren. Maimuna a hirar da aka yi da ita a gidan talabijin na Kosawa ta tabbatar da cewa aurenta ya mutu. Tace Kaddararta kenan ita da Adam A. Zangon. Saidai bata bayyana dalilin mutuwar auren nata ba. https://www.tiktok.com/@kosawa_sadiya/video/7668706793350270229?_r=1&_t=ZS-98UoCvp3U2e