Thursday, August 6
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Yanda Shaikh Alkali Zaria yana tsaka da wa’azi a Kano aka dauke wuta, yace ku haska Kano ne Kano ne, sannan ya saka wayarsa a Aljihu

Kalli Bidiyon: Yanda Shaikh Alkali Zaria yana tsaka da wa’azi a Kano aka dauke wuta, yace ku haska Kano ne Kano ne, sannan ya saka wayarsa a Aljihu

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Alkali Zaria ya bayyana a wani Bidiyo yana wa'azi a Kano. Saidai an dauke wuta, inda aka ji shi yana cewa, ku haska, Kano ne Kano ne, Sannan an ganshi yana saka wayarsa a aljihu. https://www.tiktok.com/@akafawee/video/7669727894654012690?_r=1&_t=ZS-98bQti2kIK4
Shi Shugaba Tinubu Babban Mutum ne kuma dan baiwa, irin su basa bukatar su je aji kamin su samu takardar kammala Firamare ko Sakandare>>Inji Ministan sufuri jiragen sama, Festus Keyamo

Shi Shugaba Tinubu Babban Mutum ne kuma dan baiwa, irin su basa bukatar su je aji kamin su samu takardar kammala Firamare ko Sakandare>>Inji Ministan sufuri jiragen sama, Festus Keyamo

Duk Labarai
Ministan Sufurin Jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana cewa, bayyana cewa, irin su shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mutane ne na musamman 'yan Baiwa. Wanda yace a zamanin da irin su basa bukatar sai sun je aji kamin su samu takardar kammala Firamare ko sakandare ta GCE. Yace daga gida suke rubuta jarabawa sai a basu takardar kammala makarantun. Ya bayyana hakane a gidan Talabijin na Arise TV yayin da ake ganawa dashi game da maganar cece-kuce da akw na cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai baiwa INEC takardun kammala Firamare da sakandare ba.
Farashin dala a kasuwar Chanji ta yau, Talata

Farashin dala a kasuwar Chanji ta yau, Talata

Duk Labarai
Farashin dala a kasuwar Chanji ta Gwamnati a yau, Talata 4 ga watan Agusta na shekarar 2026 ya kamane akan Naira ₦1,368 akan kowace dala. Farashin ya dan motsa a tsakanin ₦1,362–₦1,369 a safiyar yau. A kasuwar Bayan fage kuwa ta garuruwan Kano, Abuja, da Lagos da Fatakwal, farashin ya kamane akan tsakanin Naira ₦1,415 zuwa Naira ₦1,425, ya danganta mutum saye ko sayarwa zai yi.

Matashi ya fita daga darika bayan jin sakin layin Alhaji Anisee

Duk Labarai
Anisee yace wai idan Anje Ranar Lahira sai Shehu Ibrahim yace a kawo masa 'yan Izala, sai 'yan Faila suce Shehu ai 'yan Faila ne naka ya zakace a kawo maka 'yan Izala? Sai Shehu yace shi dai a kawo masa 'yan Izala Idan aka kawo masa 'yan Izala, suna zuwa gabansa suka zauna sai su fashe da kuka, shima shehu sai ya fashe da kuka. Sai Shehu ya tambayesu kukan me suke? Sai suce da sun san haka soyayyar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) take da dadi da sun saurari shehu a yayin da yake kiransu zuwa gareta. Sai su kuma suce Ne yasa shehu yake kuka? Sai yace shi kuma yana kuka ne yana jimamin kada Allah ya tuhumeshi akan rashin karbar soyayyar manzon Allah da 'yan Izala basu yi ba saboda shi Allah ya baiwa kwangilar yada soyayyar Allah. https://www.tiktok.com/@alhajiani...
Taufa: Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya bayyana tambayar da ziwa Allah idan da zai samu dama

Taufa: Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya bayyana tambayar da ziwa Allah idan da zai samu dama

Duk Labarai
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya bayyana tambayar da zaiwa Allah da zai samu dama. Peter Obi yace da zai samu dama, tambayar da zaiwa Allah itace shin me yasa shi ya shiga siyasa? Peter Obi yace dalili kuwa shine siyasar da yake a yanzu da matsayin da ya kawo daga Allah ne ba yin kansa bane. Saidai yace yasan kaddararsa kenan kuma ya riketa hannu biyu-biyu zai kuma tabbatar yayi amfani da wannan dama da Allah ya bashi dan amfanar da al'umma.
Ance wai Sheikh Ibrahim Inyas yaje da wasu ‘yan Najeriya kabarin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) sun masa sallama kuma ya amsa har ma ya kira sunayensu, a wace jarida aka samu wannan labarin>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Ance wai Sheikh Ibrahim Inyas yaje da wasu ‘yan Najeriya kabarin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) sun masa sallama kuma ya amsa har ma ya kira sunayensu, a wace jarida aka samu wannan labarin>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama Sheikh Lawal Triumph ya kalubalanci 'yan Darika cewa, ina aka samu labarin cewa wai Sheikh Ibrahim Inyas ya dauki malamai daga Najeriya sun je ziyarar kabarin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Wai da suka masa sallama sai ya amsa musu kuma ya kira sunan kowanne daga cikinsu, wannan yasa Larabawa mamaki suka yi ta shiga darika. Yace yana son yasan a wace Jarida aka samo wannan labari sannan Fatima(AS) da Aliyu(AS) duk sun kaiwa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ziyara kuma sun masa sallama amma bai kira sunayensu ba sai wadannan shehunnan? https://www.tiktok.com/@taskarmalanlawantriumph/video/7669913850078186772?_r=1&_t=ZS-98ayO1kmJtq Saidai an samu wani ya baiwa malam Amsa. Inda yacw shi yasan jaridar da aka samo wannan labarin. Kalli B...