Wednesday, May 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Wallahi wannan yarinyar Kilaki ce dama, Bidiyon ta yafi 10 kuma Group ma garesu, duk me jin tausayinta ya daina>>Inji Malam Muhammad

Kalli Bidiyon: Wallahi wannan yarinyar Kilaki ce dama, Bidiyon ta yafi 10 kuma Group ma garesu, duk me jin tausayinta ya daina>>Inji Malam Muhammad

Duk Labarai
Malam Muhammad Sunnah Aljasawy ya bayyana cewa Zulaihat da Bidiyon ta ya watsu a kafafen sada zumunta wallahi dama Kilaki ce. Yace Bidiyon ta sun fi 10 kuma har group garesu na yin irin wannan Bidiyon. Yace duk masu jin tausayin ta su daina inda ya tsine mata. https://www.tiktok.com/@muhammadsunnahaljosawy/video/7637638704198126856?_r=1&_t=ZS-96EB5gWj5am
Kalli Bidiyon: Matar Shugaban kasa fastuwace, Gwamnan CBN shima Fastone, Shugaban INEC shima Fastone, shugaban EFCC shima Fastone dan Allah a nuna min ma’aikata daya da Wani Shehin Musulunci yake shugabanta>>Inji Sheikh Sanusi Khalil

Kalli Bidiyon: Matar Shugaban kasa fastuwace, Gwamnan CBN shima Fastone, Shugaban INEC shima Fastone, shugaban EFCC shima Fastone dan Allah a nuna min ma’aikata daya da Wani Shehin Musulunci yake shugabanta>>Inji Sheikh Sanusi Khalil

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana cewa, Matar shugaban kasa Fastuwa ce. Hakanan Shugaban INEC Fasto ne, Gwamnan CBN, Fasto ne, Shugaban EFCC shima fastone. Yace yana son a nuna masa ma'aikata daya da wani Shehin malamin Addinin Islama ke shugabanta. Yace Amma a haka ake cewa Musulmai ne ke amfani da Addinin wajan mamaye mukamai a Najeriya. https://twitter.com/i/status/2052851490205675538
Da Duminsa: Update din wani babban dan siyasar Najeriya ya bayyana

Da Duminsa: Update din wani babban dan siyasar Najeriya ya bayyana

Duk Labarai
Rahotanni na cewa, Update din wani babban dan siyasar Najeriya ya bayyana inda ake ta rade-radin maganar a kafafen sada zumunta. Da yawa dai na kiran cewa, dan Allah kada a yada abin musamman kasancewarsa yana da iyali kada sunansu ya baci. Saidai zuwa yanzu ba'a bayyana ko wanene ba, amma wasu rahotanni sun ce a Abuja yake da zama amma asalinsa da jihar Katsinane. https://twitter.com/i/status/2053032210345636272
Kalli Bidiyon: Yanda Magidanci ya kama matarsa da Kwqrtòn data kai gida

Kalli Bidiyon: Yanda Magidanci ya kama matarsa da Kwqrtòn data kai gida

Duk Labarai
Wannan wani dan Najeriya ne dake zaune a kasar Ingila me suna Ugo, wanda ya kama matarsa da wani Kwarto da ta kai gida. Ya bayyana takaicinsa a kafafen sada zumunta inda ya bayar da labarin cewa, shine ya dauki nauyin kai matar tasa kasar Ingila sannan ya sai mata mota sannan shi ke biyan kudin makarantarta. Yace amma duk wannan bai hana taci amanarsa ba. Ya nuna Bidiyon lokacin da ya sai mata motar. https://twitter.com/i/status/2053031419786510490 A karshe dai yace ya rabu da ita.