Monday, June 29
Shadow
Kalli Bidiyon: Za’a yi jana’izar dan Arsenal da ya rigamu gidan gaskiya sanadiyyar rashin nasarar Kungiyar a wasan karshe na gasar Champions League

Kalli Bidiyon: Za’a yi jana’izar dan Arsenal da ya rigamu gidan gaskiya sanadiyyar rashin nasarar Kungiyar a wasan karshe na gasar Champions League

Duk Labarai
Wannan wani dan Najeriya ne daga kudancin kasar wanda dan Arsenal ne da ya rigamu gidan gaskiya saboda damuwar rashin nasarar Kungiyar a gasar cin kofin Champions League. Rahotanni sun ce hana kallon wasan, a daidai inda PSG suka rama kwallon da Arsenal ta cisu ne ya yanke jiki ya fadi, kuma tafiyar kenan. https://twitter.com/i/status/2061372177866190880
Kalli Bidiyon: Yanda Mutanen Wani kauye a Kano suka jawo mataimakin shugaban karamar hukuma da yaje yana ce musu su zabi Kwankwaso da Peter Obi

Kalli Bidiyon: Yanda Mutanen Wani kauye a Kano suka jawo mataimakin shugaban karamar hukuma da yaje yana ce musu su zabi Kwankwaso da Peter Obi

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai inda aka ga wani mataimakin shugaban karamar hukuma a Kano da yaje wani kauye yana tallar Peter Obi da Kwankwaso ya sha da kyar. An ganshi ya hau kan mashin zai tsere amma sai jama'ar garin suka saukeshi daga kan mashin din har suka cire masa jar hulan dake kansa. Rahoton dai yace da kyar ya sha. https://twitter.com/i/status/2061379309671940283
Kalli Bidiyon: Wallahi na yi mafarki da Marigayi Sheikh Dr. Idris Dutsen Tanshi kuma ya bani sako in gayawa Ahlussunah>>Inji Muhammad Sunnah Aljosawy

Kalli Bidiyon: Wallahi na yi mafarki da Marigayi Sheikh Dr. Idris Dutsen Tanshi kuma ya bani sako in gayawa Ahlussunah>>Inji Muhammad Sunnah Aljosawy

Duk Labarai
Tauraron Tiktok dake yawan fadakarwa akan Sunnah, Muhammad Sunnah Aljosawy ya bayyana cewa, Yayi Mafarki da Dr. Idris Dutsen Tanshi. Yace a Mafarkin nasa Yaga Dr. Idris inda ya bashi sakon cewa mutane a ci gaba da dayanta Allah da Tauhidi wanda ya rayu yana karantarwa akai. https://www.tiktok.com/@muhammadsunnahaljosawy/video/7645725736241745159?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7645725736241745159&source=h5_m&timestamp=1780310816&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=76251836750013...
Kalli Bidiyon: Yanda Kiristoci suka tare wani Fasto da ya shahara wajan warkar da marasa lafiya a kafafen sada zumunta suka ce sai ya warkar da wani Mahaukaci

Kalli Bidiyon: Yanda Kiristoci suka tare wani Fasto da ya shahara wajan warkar da marasa lafiya a kafafen sada zumunta suka ce sai ya warkar da wani Mahaukaci

Duk Labarai
Wannan wani fasto ne da ya shahara wajan ikirarin warkar da marasa lafiya a kafafen sada zumunta, saidai wasu da suka ganshi a zahiri sun ce ya zo ya warkar da wani mahaukaci su gani Ya yi iya bakin kokarinsa amma Mahaukacin bai warke ba inda a karshe dai yace karamarsa ce wai batanan shiyasa. A Bidiyon dai an ga sai dariya ake masa yayin da yake ta fama da Mahaukacin. https://twitter.com/i/status/2061344785009418281
Kalli Bidiyon: Idan na samu Mulki satar da zan yi ba zata wuce kaso 20 cikin 100 ba>>Inji Rotimi Amaechi

Kalli Bidiyon: Idan na samu Mulki satar da zan yi ba zata wuce kaso 20 cikin 100 ba>>Inji Rotimi Amaechi

Duk Labarai
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa, Idan ya samu Mulki, Satar da zai yi ba zata wuce kaso 20 cikin 100 ba. Ya bayyana cewa dalilin da yasa yace haka shine, bawai zai saci kudin mutane bane, amma idan ka samu mulki akwai abubuwan da darajar da kujerar da mutum yake kai take jawo masa. Yace misali akwai bashin da idan ba kana kan mulki ba, ba zaka iya ci ba, hakanan akwai misali wani aiki da aka taba yi lokacin yana Gwamnan jihar Rivers wanda aka ce ya dauki kaso 10 na aikin a matsayin ladarsa wanda Biliyoyin Naira ne. Yace dan haka bawai sata kai tsaye yake nufi ba. https://twitter.com/i/status/2061166305688813963